Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

’Yan Sanda Sun Kama Mutane Lokacin Gobarar Babbar Kasuwar Katsina

by Sulaiman Ibrahim
March 29, 2021
in LABARAI
1 min read
‘Yan Kasuwar Funtuwa Sun Nuna Alhininsu Ga Takwarorinsu Da Ke Katsina
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar Katsina

 

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta gabatar da wasu mutane 34 da ake zargi da yin awon gaba da kayayyaki na dubban Nairori a lokacin da gobara ta tashi a babbar kasuwar Katsina.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar sufuri Tanda Gambo Isa ya gabatar da wadanda ake zargin tare da sauran wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka.

An kwace kayayyaki daban-daban daga hannun wadanda ake zargin wadanda suka hada da katan-katan na madara, da gari, kayayyakin sawa, janaraitoci, takalma da makamantansu.

SP Gambo ya shaida wa ‘yan jarida cewa, Kwamishinan ‘yan sanda Sanusi Buba ya umarci jami’an rundunar dasu karade dukkanin wata mashigar kasuwar wanda hakan ya taimaka aka damke wadanda ake zargin.

Ya bayyana cewa ana cigaba da bincike domin damke sauran wadanda ake ake zargin don su fukanci hukunci.

Haka kuma, rundunar ‘yan sandn jihar Katsina ta gabatar da wasu mutan daban-daban da ake zargin ‘yan bindiga ne, da aikata laifukan fyade da kuma garkuwa da mutane wadanda suka amsa cewa suna da hannu dumu-dumu wajen kai hare-hare daban-daban a jihohin Katsina da Zamfara.

Haka kuma, rundunar ta samu nasarar ceto wasu mutane (30) da akai safararsu wandanda mafi yawansu sun fito daga kudancin kasar nan.

Wandanda ake kokarin tsallakawa dasu jamhuriyyaar Niger akan hanayarsu ta zuwa Libiya inda daga bisani za’a tsallaka dasu zuwa Turai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar MNJTF Za Ta Iya Kawo Karshen Boko Haram – Idris Deby

Next Post

Gwamnan Gombe Ya Sha Alwashin Magance Kalubalen Da Kafar GMC Ke Fuskanta

RelatedPosts

INEC Ta Fara Horas Da Shugabannin Harkar Zaɓe Kan ƙara Yawan Rumfuna

INEC Ta Fara Horas Da Shugabannin Harkar Zaɓe Kan ƙara Yawan Rumfuna

by Sulaiman Ibrahim
51 mins ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kan ta...

Isra’ila Ta Kai Hare-hare A Zirin Gaza

Isra’ila Ta Kai Hare-hare A Zirin Gaza

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Isra'ila ta ce ta kai harin bama-bamai...

Yadda Sojoji Suka Kashe Kwamandan ISWAP A Damasak

Yadda Sojoji Suka Kashe Kwamandan ISWAP A Damasak

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Wani babban kwamandan ISWAP, Bukar Gana (wanda...

Next Post
Gwamnan Gombe Ya Sha Alwashin Magance Kalubalen Da Kafar GMC Ke Fuskanta

Gwamnan Gombe Ya Sha Alwashin Magance Kalubalen Da Kafar GMC Ke Fuskanta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version