• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben 2023: FIDA Ta Bukaci Mata Da Matasa Su Nesanta Kansu Da Shiga Rikicin Siyasa

by Bashir Bello, Abuja
1 year ago
in Labarai
0
Zaben 2023: FIDA Ta Bukaci Mata Da Matasa Su Nesanta Kansu Da Shiga Rikicin Siyasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Juma’a ne kungiyar Lauyoyi Mata ta Duniya, (FIDA), reshe yankin babbar birnin tarayya Abuja, ta bukaci masu kada kuri’a dasu nisanci dukkan nau’in tashin hankali su kuma gujewa shiga harkokin bangar siyasa yayin harkokin zaben 2023 da ke tafe.

Wata babbar jami’a a kungiyar, Esther Ikenye, ta bayyana haka a taron fadakar da al’umma da kungiyar ta gudanar a kauyukan Kori da Kofai da ke karamar hukumar Bwari, shirin ya samu tallafin ‘Action Aid.

  • An Shirya Addu’a Ta Musamman Don Bikin Cikar Rundunar Sojojin Nijeriya Shekara 159 Da Kafuwa
  • INEC Ta Nuna Damuwa Kan Karancin Masu Fitowa Karbar Katin Zabe A Katsina

Ta nemi ‘yan Nijeriya da su yi amfani da karin wa’adin da aka yi na yin rajista don tabbatar da sun mallaki katin su na kada kuri’a.

“Baban dalilin gangamin shi ne don fadakar da al’umma a kan rajistan katin zabe wanda yana daga cikin muhimman tanade tanaden dokokin zabe na wannan shekarar.

“Haka kuma don tabbatar da shigar mata da masata cikin harkokin zabe da tafiyar da gwamnati musamman ganin zaben 2023 na nan tafe,” in ji ta.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

A jawabinsa, Sakataren Hakimin Dutse Alhaji, Mista Hamzat Zakaria, ya ce, lallai sun amfana da gangamin sun kuma karu kwarai da gaske, ‘An bamu shawarar karbar katin zabe a matsayin babbar hanyar sauke nauyin da ke kan mu na zaban wadanda za su jagorance mu a shekaru masu zuwa.

Ya kuma yi alkawarin kiran taro don sanar da wadanda basu samu halatar wannan taron ba don suma su amfana.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Shirya Addu’a Ta Musamman Don Bikin Cikar Rundunar Sojojin Nijeriya Shekara 159 Da Kafuwa

Next Post

Amfanin Manhajar Gmail A Wayoyin Hannu

Related

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

3 hours ago
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango
Manyan Labarai

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

3 hours ago
Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)

5 hours ago
Bauchi
Labarai

Kotu Ta Kori Karar APC Ta Tabbatar Da Nasarar Kakakin Majalisar Bauchi

6 hours ago
Hisbah
Labarai

Hisbah Ta Yi Wa Mutum 4,000 Rajista Da Ke Son Gwamnatin Kano Ta Aurar Da Su

6 hours ago
Dawanau
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Miliyan 600 Wajen Gudanar Da Ayyuka A Kasuwar Hatsi Ta Dawanau 

8 hours ago
Next Post
Amfanin Manhajar Gmail A Wayoyin Hannu

Amfanin Manhajar Gmail A Wayoyin Hannu

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.