• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

2023: Bayan Buhari, Dole Dan Kudu Ya Zama Shugaban Kasa – Fayose

by Sadiq Usman
1 month ago
in Siyasa
0
2023: Bayan Buhari, Dole Dan Kudu Ya Zama Shugaban Kasa – Fayose
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon gwamnan Jihar Ekiti kuma jigo a jam’iyyar PDP, Ayodele Fayose, ya ce bayan shafe shekaru takwas na shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2023, dole ne shugaban kasa ya fito daga yankin Kudu.

Ya ce dole ne shugaban kasa ya fito daga Kudu a 2023.

  • An Gurfanar Da Masu Gadi Kan Zargin Satar ‘Cornflakes’ Din Miliyan 2.1
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 3 Da Kwato Makamai A Wani Farmaki Da Suka Kai Musu

Fayose ya tsaya takara kuma ya sha kaye a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a watan Mayu.

LEADERSHIP ta tattaro cewa tsohon gwamnan alakarsa ta yi tsami da shugabancin jam’iyyar PDP da kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Atiku Abubakar, a kan zaben gwamnan jihar Ekiti da aka kammala, wanda dan takararsa Bisi Kolawole ya sha kaye.

Haka kuma, mai yiwuwa dan takarar Fayose ba zai rasa nasaba da zabin gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takarar Atiku a zaben 2023 ba, inda ya marawa abokinsa baya, gwamna Nyesom Wike, na jihar Ribas.

Labarai Masu Nasaba

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

Fayose, ya bayyana hakan a shafinsa na Twitter a ranar Laraba da yamma, ya ce nemawa Kudu shugabancin kasar yana samun goyon bayan sassa daban-daban da kuma masu ruwa da tsaki da abin ya shafa na kundin tsarin mulkin PDP.

Ya kara da cewa ‘yan Nijeriya su jira cikakken bayanin matakin da zai dauka nan ba da dadewa ba.

Ya rubuta cewa: “Shugaban Nijeriya na yanzu dan Arewa ne kuma ya shafe wa’adi biyu, don haka yana nuna cewa dole ne shugaban kasa ya fito daga Kudu a 2023.

“’Yan Nijeriya su jira cikakken bayani nan ba da jimawa ba.

“Tsarin mulkin PDP ya tanadi shugabancin karba-karba. Sashi na 3 (c) ya tanadi cewa jam’iyya za ta ci gaba da yada manufofinta ta hanyar karba-karba da na ma’aikatun zabukan jama’a domin tabbatar da daidaito, adalci da gaskiya.

Tags: ArewaAtikuFayoseKarba-KarbaKuduMulkiPDPTsohon Gwamnan Ekiti
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gurfanar Da Masu Gadi Kan Zargin Satar ‘Cornflakes’ Din Miliyan 2.1

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sanda, Sun Sace ‘Yan China 4 A Wajen Hakar Ma’adinai A Neja

Related

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari
Siyasa

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

1 hour ago
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

3 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

2023: Peter Obi Ya Mayar Wa Da Tinubu Martani Kan Kalamansa Na Batanci A Kansa

10 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna

1 day ago
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?
Siyasa

Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri’unmu Ba – Wike

2 days ago
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”
Siyasa

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

3 days ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sanda, Sun Sace ‘Yan China 4 A Wajen Hakar Ma’adinai A Neja

'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sanda, Sun Sace 'Yan China 4 A Wajen Hakar Ma'adinai A Neja

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.