ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, September 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Bayan Buhari, Dole Dan Kudu Ya Zama Shugaban Kasa – Fayose

by Sadiq
4 years ago
Fayose

Tsohon gwamnan Jihar Ekiti kuma jigo a jam’iyyar PDP, Ayodele Fayose, ya ce bayan shafe shekaru takwas na shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2023, dole ne shugaban kasa ya fito daga yankin Kudu.

Ya ce dole ne shugaban kasa ya fito daga Kudu a 2023.

  • An Gurfanar Da Masu Gadi Kan Zargin Satar ‘Cornflakes’ Din Miliyan 2.1
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 3 Da Kwato Makamai A Wani Farmaki Da Suka Kai Musu

Fayose ya tsaya takara kuma ya sha kaye a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a watan Mayu.

ADVERTISEMENT

LEADERSHIP ta tattaro cewa tsohon gwamnan alakarsa ta yi tsami da shugabancin jam’iyyar PDP da kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Atiku Abubakar, a kan zaben gwamnan jihar Ekiti da aka kammala, wanda dan takararsa Bisi Kolawole ya sha kaye.

Haka kuma, mai yiwuwa dan takarar Fayose ba zai rasa nasaba da zabin gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takarar Atiku a zaben 2023 ba, inda ya marawa abokinsa baya, gwamna Nyesom Wike, na jihar Ribas.

LABARAI MASU NASABA

An Buƙaci Ƴan Takara Su Sanya Tsare-tsaren Yaƙi Da Ɗumamar Yanayi A Jaddawalin Kamfen Ɗinsu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Fayose, ya bayyana hakan a shafinsa na Twitter a ranar Laraba da yamma, ya ce nemawa Kudu shugabancin kasar yana samun goyon bayan sassa daban-daban da kuma masu ruwa da tsaki da abin ya shafa na kundin tsarin mulkin PDP.

Ya kara da cewa ‘yan Nijeriya su jira cikakken bayanin matakin da zai dauka nan ba da dadewa ba.

Ya rubuta cewa: “Shugaban Nijeriya na yanzu dan Arewa ne kuma ya shafe wa’adi biyu, don haka yana nuna cewa dole ne shugaban kasa ya fito daga Kudu a 2023.

“’Yan Nijeriya su jira cikakken bayani nan ba da jimawa ba.

“Tsarin mulkin PDP ya tanadi shugabancin karba-karba. Sashi na 3 (c) ya tanadi cewa jam’iyya za ta ci gaba da yada manufofinta ta hanyar karba-karba da na ma’aikatun zabukan jama’a domin tabbatar da daidaito, adalci da gaskiya.

MASU ALAKA

jam'iyyu
Siyasa

An Buƙaci Ƴan Takara Su Sanya Tsare-tsaren Yaƙi Da Ɗumamar Yanayi A Jaddawalin Kamfen Ɗinsu

September 12, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna
Siyasa

Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna

September 9, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sanda, Sun Sace ‘Yan China 4 A Wajen Hakar Ma’adinai A Neja

'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sanda, Sun Sace 'Yan China 4 A Wajen Hakar Ma'adinai A Neja

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin ASUU: Malaman Jami’ar Jihar Kaduna Sun Bijirewa El-rufa’i

Gwamna Uba Sani Ya Amince Da Ƙarin Albashi Ga Ma’aikatan KASU

September 13, 2026
Gwamna Fintiri, Dangote Da Sarakunan Gargajiya Sun Halarci Jana’izar Bamanga Tukur A Yola

Gwamna Fintiri, Dangote Da Sarakunan Gargajiya Sun Halarci Jana’izar Bamanga Tukur A Yola

September 13, 2026
Xi Ya Gabatar Da Shawarwari Kan Hadin Gwiwar “Gawurtacciyar Kungiyar BRICS”

Xi Ya Gabatar Da Shawarwari Kan Hadin Gwiwar “Gawurtacciyar Kungiyar BRICS”

September 13, 2026
Tsohon Kwamishina A Gombe, Ya Marawa Pantami Baya

Tsohon Kwamishina A Gombe, Ya Marawa Pantami Baya

September 13, 2026
Doma United Na Cigaba Da Jan Zarenta A Firimiyar Nijeriya Bayan Doke Enyimba

Doma United Na Cigaba Da Jan Zarenta A Firimiyar Nijeriya Bayan Doke Enyimba

September 13, 2026
Hafsat Bakari Ta Sake Dawo Da Sarƙaƙƙen Al’amari

Hafsat Bakari Ta Sake Dawo Da Sarƙaƙƙen Al’amari

September 13, 2026
Zan Yi Amfani Da Dukiyata Wajen Samun Nasarar Gwamnan Jihar Kano A 2027 – Amb Adesuwa

Zan Yi Amfani Da Dukiyata Wajen Samun Nasarar Gwamnan Jihar Kano A 2027 – Amb Adesuwa

September 13, 2026
Xi Ya Halarci Taron BRICS A New Delhi

Xi Ya Halarci Taron BRICS A New Delhi

September 12, 2026
Ya Kamata A Rike Damar Kasar Sin Samfurin 2.0 A Taron CIFIT

Ya Kamata A Rike Damar Kasar Sin Samfurin 2.0 A Taron CIFIT

September 12, 2026
jam'iyyu

An Buƙaci Ƴan Takara Su Sanya Tsare-tsaren Yaƙi Da Ɗumamar Yanayi A Jaddawalin Kamfen Ɗinsu

September 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.