• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu

by Sulaiman and Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Labarai
0
2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Kungiyoyin Matasan Arewa da ke yankin kudu ta nuna takaicinta kan halin ko-in-kula da gwamnonin arewa suke yi wa al’umma tare da nuna yunwansu a fili wajen ci gaba da zama a karagar mulki a 2023, wanda hakan ne ya nuna cewa babu shugabanni masu kishi a arewa.

Gamayyar Kungiyoyin Matsan Arewa da ke Kudancin Nijeriya a Jihar Legas ta kuma bukaci al’ummar arewacin Nijeriya su zabi cancanta su manta da batun biye wa jam’iyya a zaben 2023.

  • Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

Shugaban gamayyar kungiyoyin matasan arewa a kudu, Alhaji Ibrahim Ya’u Galadanci shi ya bayyana hakan a madadin ‘ya’yan kungiyar a wata sanarwar manema labarai da ya aike wa wakilinmu.
A cewar gamayyar, ta yi wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kyakkyawan zato da fatan alkairi a zaben shekarar 2015, wanda har ta dunga sayen katin tana tura masa kuadade domin ya samu damar darewa a kan karagar mulki, amma kuma a halin yanzu dai arewa ta zama kushewa, inda ake ta kashe al’umma ba ji babu gani duk ka cewa dan arewa yake shugabancin kasar nan.

“Shugabanninmu na arewa su sani Allah ba ya zalunci, sannan kuma ba ya barin duk wani azzalumi a doran kasa, da yana bari ai da har yanzu Fir’auna na nan a doron kasa.

“Domin haka muna kira ga matasa da su guji bangar siyasa, domin babu ribar da za su samu. Wadanda ma suke yi wa bangar siyasar suna ganin ‘ya’yansu a wurin bangar siyasar, don haka wannan ya isa mai hankali ya yi karatun ta-natsu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

“Ana yi wa arewa mugun tanadi kuma wadanda ake ganin ya kamata su yi magana da su ma ake hada baki wajen yakarmu.
“Akwai arziki a yankin arewa mai dinbin yawa, tun daga kan zinari da lu’u-lu’u da sauran manyan ma’adanai, wanda shi ne dalilan da ya sa ake kashe mu, amma kuma a guji fushin takala, domin a halin yanzu talakawan arewa na cikin halin lahaula, sai Allah ya kyauta ya kawo mana dauki.”

Gamayyar Kungiyoyin Matsan Arewa da ke Kudancin Nijeriya ta dai bayyana cewa wannan sako ne ga dukkan matasan arewacin Nijeriya baki daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi: Sin Za Ta Dauki Managartan Matakai Don Ci Gaba Da Tallafawa Ajandar Ci Gaba Mai Dorewa Ta MDD Nan Da 2030

Next Post

Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

51 minutes ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

2 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

2 hours ago
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu
Labarai

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

4 hours ago
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

6 hours ago
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
Labarai

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

7 hours ago
Next Post
Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

September 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

September 7, 2025
Arewa

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

September 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

September 7, 2025
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

September 7, 2025
ASUU

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

September 7, 2025
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

September 7, 2025
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

September 7, 2025
Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

September 7, 2025
Fyade

Matsalar Ciwon Kwakwalwa A Gidajen Yarin Kasar Nan

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.