• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu

by Sulaiman and Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Labarai
0
2023: Gwamnonin Arewa Sun Nuna Yunwarsu A Fili -Matasan Arewa A Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Kungiyoyin Matasan Arewa da ke yankin kudu ta nuna takaicinta kan halin ko-in-kula da gwamnonin arewa suke yi wa al’umma tare da nuna yunwansu a fili wajen ci gaba da zama a karagar mulki a 2023, wanda hakan ne ya nuna cewa babu shugabanni masu kishi a arewa.

Gamayyar Kungiyoyin Matsan Arewa da ke Kudancin Nijeriya a Jihar Legas ta kuma bukaci al’ummar arewacin Nijeriya su zabi cancanta su manta da batun biye wa jam’iyya a zaben 2023.

  • Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

Shugaban gamayyar kungiyoyin matasan arewa a kudu, Alhaji Ibrahim Ya’u Galadanci shi ya bayyana hakan a madadin ‘ya’yan kungiyar a wata sanarwar manema labarai da ya aike wa wakilinmu.
A cewar gamayyar, ta yi wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kyakkyawan zato da fatan alkairi a zaben shekarar 2015, wanda har ta dunga sayen katin tana tura masa kuadade domin ya samu damar darewa a kan karagar mulki, amma kuma a halin yanzu dai arewa ta zama kushewa, inda ake ta kashe al’umma ba ji babu gani duk ka cewa dan arewa yake shugabancin kasar nan.

“Shugabanninmu na arewa su sani Allah ba ya zalunci, sannan kuma ba ya barin duk wani azzalumi a doran kasa, da yana bari ai da har yanzu Fir’auna na nan a doron kasa.

“Domin haka muna kira ga matasa da su guji bangar siyasa, domin babu ribar da za su samu. Wadanda ma suke yi wa bangar siyasar suna ganin ‘ya’yansu a wurin bangar siyasar, don haka wannan ya isa mai hankali ya yi karatun ta-natsu.

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

“Ana yi wa arewa mugun tanadi kuma wadanda ake ganin ya kamata su yi magana da su ma ake hada baki wajen yakarmu.
“Akwai arziki a yankin arewa mai dinbin yawa, tun daga kan zinari da lu’u-lu’u da sauran manyan ma’adanai, wanda shi ne dalilan da ya sa ake kashe mu, amma kuma a guji fushin takala, domin a halin yanzu talakawan arewa na cikin halin lahaula, sai Allah ya kyauta ya kawo mana dauki.”

Gamayyar Kungiyoyin Matsan Arewa da ke Kudancin Nijeriya ta dai bayyana cewa wannan sako ne ga dukkan matasan arewacin Nijeriya baki daya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi: Sin Za Ta Dauki Managartan Matakai Don Ci Gaba Da Tallafawa Ajandar Ci Gaba Mai Dorewa Ta MDD Nan Da 2030

Next Post

Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

Related

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi
Labarai

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

4 hours ago
IPC
Labarai

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

4 hours ago
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 
Labarai

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

5 hours ago
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta
Labarai

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

6 hours ago
NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara
Labarai

NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

7 hours ago
Gwamna yusuf
Manyan Labarai

Hukuncin Kotu: Gwamna Yusuf Ya Sha Alwashin Maido Da Kujerarsa

9 hours ago
Next Post
Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

Ko Kun Taba Jin Labarin Dausayin Jinbianxi Na Birnin Zhangjiajie A Kasar Sin?

LABARAI MASU NASABA

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.