ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Umarci EFCC Ta Biya Wani Ƴan Kasuwar Kano Miliyan 5, Ta Nemi Afuwar Su

by Abubakar Sulaiman
1 week ago
EFCC

Kotun Tarayya da ke Kaduna ta yanke hukunci kan cewa Hukumar EFCC ta keta ƴancin Rabiu Auwalu Tijjani, wani fitaccen ɗan kasuwa daga Kano, lokacin da ta wallafa sunansa da hotonsa a matsayin wanda ake nema ba tare da umarnin kotu ba. Mai shari’a H. Buhari ta bayyana matakin hukumar a matsayin abin da bai yi daidai da kundin tsarin mulki ba, kana kuma ya wuce iyakar ikon ta.

Tijjani ya shigar da ƙara bayan EFCC ta bayyana shi a matsayin wanda ake nema a ranar 11 ga Yuli 2025, kan rikicin kasuwanci da ya taso tsakanin shi da wani dan kasuwa Ifeanyi Ezeokoli a cinikin zinari na 2022.

  • EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja
  • Kotu Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Kisa Bisa Garkuwa Da Kashe Mai Gidansa A Kano

Bayanan kotu sun nuna cewa ɓangarorin biyu sun amince da biyan ₦26m wanda aka biya fiye da kima, sai dai binciken lissafi mai zaman kansa ya gano ƙarin matsala ta sama da dala miliyan biyu a gefen Tijjani. Lamarin da tuni ya isa hannun DSS domin bincike, amma daga baya Ezeokoli ya kai ƙara EFCC, wadda ta fara tuntubar Tijjani ta WhatsApp. Duk da haka, kotu ta ce hukumar ba ta sake gayyatarsa ba kafin ta wallafa shi a matsayin wanda ake nema, abin da ya shafi mutuncinda da harkokinsa na kasuwanci.

ADVERTISEMENT

Mai shari’ar ta jaddada cewa EFCC na da ikon bayyana duk wani wanda ake nema, amma wajibi ne ta bi matakin doka, ciki har da neman izini daga kotu. Ta kuma ce samun damar kama mutum daga kotun majistare ba ya nufin hukumar na iya wallafa shi a bayyanar  jama’a. Kotun ta soki hukumar saboda shiga cikin rikicin kasuwanci wanda ya kamata a warware shi ta hanyoyi na lumana, musamman ma la’akari da cewa DSS na gudanar da bincike a kai.

Kotun ta ayyana wallafar EFCC a matsayin tauye ƴanci, da keta ƙa’idojin riyaya da kuma tauye bin diddigin doka. Saboda haka ta umurci hukumar ta cire hoton da ta wallafa, ta bai wa Tijjani haƙuri a bainar jama’a, sannan ta biya shi N₦5m a matsayin diyya.

LABARAI MASU NASABA

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa
Labarai

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli
Labarai

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Next Post
Waiwaye Adon Tafiya: Manyan Nasarorin Da Aka Cimma A Dangantakar Kasashen Afirka Da Sin A 2025

Waiwaye Adon Tafiya: Manyan Nasarorin Da Aka Cimma A Dangantakar Kasashen Afirka Da Sin A 2025

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.