• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Darajar Naira Ta Sake Faduwa Zuwa 803 Akan Kowace Dalar Amurka

by Sadiq
2 years ago
Naira

Darajar Naira ta sake faduwa a kasuwannin musayar kudaden ketare a Nijeriya, bayan da aka canjin Dalar Amurka guda kan Naira 803 a karshen mako.

Matakin dai na zuwa ne dai-dai lokacin da hauhawar farashin kayan masarufi ke kara ta’azzara.

  • Lauyoyi 60 Sun Yi Karar DSS Kan Kin Sakin Emefiele
  • Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Alkaluma sun nuna yadda farashin dalar ya kai 803.9 a hannun hukuma yayin da a kasuwannin bayan fage farashin ya kai Naira 822 a ranakun karshen mako matakin da ke zuwa a dai-dai lokacin tsadar rayuwa sakamakon hauhawar farashin kayayyaki ke ci gaba da tsananta a sassan kasar nan.

Wasu alkaluma da hukumar kididdiga ta kasa (NBS), ta fitar a ranar Litinin, ta sanar da kai wa kololuwa a hauhawar farashin kayan masarufi zuwa kashi 22.79 a watan Yuni karin 0.38 idan an kwatanta da hauhawar farashin da aka gani a watan Mayu.

Hauhawar farashin na Dala kai tsaye na shafar cinikayya a sassan Nijeriya, inda NBS ke bayyana cewa kayayyakin abinci su ne kan gaba wajen hauhawa wanda zuwa yanzu alkaluma ke nuna cewa karuwar farashin kayayyakin a jimlace ya karu da kashi 4.19 daga 2022 zuwa yanzu bayan da a shekarar da ta gabata hauhawar ta kai kashi 18.60.

LABARAI MASU NASABA

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Duk da yunkurin CBN na samar da farashin bai-daya a kokarin daidaita kasuwar musayar har yanzu ana ci gaba da ganin tashin farashin dalar kan mabanbantan farashi a kasuwannin gwamnati da na bayan fage, inda mako bayan mako farashin ke ci gaba tashi ba kakkautawa.

Hakan ya sanya talakawa shiga kokawa kan halin da suka tsinci kan su musamman game da tsadar kayan masarufi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matatar dangote
Labarai

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus
Labarai

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC
Labarai

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Next Post
Gwamnan Bauchi Ya Rushe Shugabannin Riko Na Kananan Hukumomi

Gwamnan Bauchi Ya Rushe Shugabannin Riko Na Kananan Hukumomi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Naira

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.