• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Saki Fursunoni 3,898 Daga Gidan Gyaran Hali Saboda Rage Cinkoso A Gidan Yari

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Ganduje Ya Saki Fursunoni 3,898 Daga Gidan Gyaran Hali Saboda Rage Cinkoso A Gidan Yari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya saki adadin fursunoni dubu 3,898 daga gidajen gyara hali daban-daban da suke fadin jihar Kano domin rage cinkso a gidajen yarin a cikin shekaru bakwai da suka wuce.

Aikin sakin daurarrun wanda ya gudana a karkashin kwamitin jiha na afuwa da yafiya da aka sha yi a lokutan bukukuwa musamman irin lokacin Sallah. Fursunoni da dama sun ci albarkacin sallah inda suka samu ‘yanci daga dauri.

  • Tinubu Gogaggen Dan Siyasa Ne, In Ji Ganduje

Fursunoni 90 daga cikin 3,898 an sake su ne a jiya daga gidan yarin Gorondutse a cikin bukukuwan sallar Idin Layya da ya gudana.

Gwamnan ya sanar da sakin fursunoni 90 din ne a lokacin da ya ziyarci gidan yarin cikin bikin sallah, inda Gandujen ya bada tabbacin cigaba da yin kyawawan ayyukan da suka dace har zuwa karewar wa’adin mulkinsa a 2023.

A cewarsa, “Wannan aikin na gudana ne bisa bin umarcin Shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman rage cinkoso a gidajen gyara halinmu.”

Labarai Masu Nasaba

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Gwamnan ya hori wadanda suka samu ‘yancin da su yi amfani da wannan damar wajen kyautata rayuwarsu na gaba tare da nemansu da su zama mutane na kwarai a cikin al’umma. Kazalika, ya tabbatar da cewa za su ci gaba da samar da abubuwan da suka dace a jihar.

An gano fursunonin na nuna matukar murnarsu da lale bisa afuwar da suka samu a karkashin Gwamnatin jihar.

Wadanda aka saken sun sha alwashin canza dabi’unsu na da tare da yin abuhuwa masu kyau a cikin rayuwarsu.

A jawabinsa, Kwanturolan gidan yarin Kano, Sulaiman M Inuwa ya jinjina wa gwamnan bisa wannan kyawawan aikin alkairin da ya yi, “a tsawon shekaru na 30 da na yi ina aiki, ban taba ganin gwamnan da ya yi irin wannan ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karairayin Hukumomin Leken Asirin Amurka Da Birtaniya Ba Za Su Tsorata Kowa Ba

Next Post

Buhari Zai Inganta Harkokin Tsaro Kafin Karshen Wa’adin Mulkinsa —Malami

Related

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas
Labarai

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

40 minutes ago
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos
Labarai

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

2 hours ago
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

16 hours ago
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

16 hours ago
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

23 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

23 hours ago
Next Post
Buhari Zai Inganta Harkokin Tsaro Kafin Karshen Wa’adin Mulkinsa —Malami

Buhari Zai Inganta Harkokin Tsaro Kafin Karshen Wa'adin Mulkinsa —Malami

LABARAI MASU NASABA

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da ÆŠaliban Kaduna Kyauta A Bas

July 6, 2025
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

July 6, 2025
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.