• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Saki Fursunoni 3,898 Daga Gidan Gyaran Hali Saboda Rage Cinkoso A Gidan Yari

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Ganduje Ya Saki Fursunoni 3,898 Daga Gidan Gyaran Hali Saboda Rage Cinkoso A Gidan Yari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya saki adadin fursunoni dubu 3,898 daga gidajen gyara hali daban-daban da suke fadin jihar Kano domin rage cinkso a gidajen yarin a cikin shekaru bakwai da suka wuce.

Aikin sakin daurarrun wanda ya gudana a karkashin kwamitin jiha na afuwa da yafiya da aka sha yi a lokutan bukukuwa musamman irin lokacin Sallah. Fursunoni da dama sun ci albarkacin sallah inda suka samu ‘yanci daga dauri.

  • Tinubu Gogaggen Dan Siyasa Ne, In Ji Ganduje

Fursunoni 90 daga cikin 3,898 an sake su ne a jiya daga gidan yarin Gorondutse a cikin bukukuwan sallar Idin Layya da ya gudana.

Gwamnan ya sanar da sakin fursunoni 90 din ne a lokacin da ya ziyarci gidan yarin cikin bikin sallah, inda Gandujen ya bada tabbacin cigaba da yin kyawawan ayyukan da suka dace har zuwa karewar wa’adin mulkinsa a 2023.

A cewarsa, “Wannan aikin na gudana ne bisa bin umarcin Shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman rage cinkoso a gidajen gyara halinmu.”

Labarai Masu Nasaba

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Gwamnan ya hori wadanda suka samu ‘yancin da su yi amfani da wannan damar wajen kyautata rayuwarsu na gaba tare da nemansu da su zama mutane na kwarai a cikin al’umma. Kazalika, ya tabbatar da cewa za su ci gaba da samar da abubuwan da suka dace a jihar.

An gano fursunonin na nuna matukar murnarsu da lale bisa afuwar da suka samu a karkashin Gwamnatin jihar.

Wadanda aka saken sun sha alwashin canza dabi’unsu na da tare da yin abuhuwa masu kyau a cikin rayuwarsu.

A jawabinsa, Kwanturolan gidan yarin Kano, Sulaiman M Inuwa ya jinjina wa gwamnan bisa wannan kyawawan aikin alkairin da ya yi, “a tsawon shekaru na 30 da na yi ina aiki, ban taba ganin gwamnan da ya yi irin wannan ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karairayin Hukumomin Leken Asirin Amurka Da Birtaniya Ba Za Su Tsorata Kowa Ba

Next Post

Buhari Zai Inganta Harkokin Tsaro Kafin Karshen Wa’adin Mulkinsa —Malami

Related

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

40 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

3 hours ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

4 hours ago
Da ÆŠumi-É—umi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-É“aci A Ribas
Labarai

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

4 hours ago
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu
Labarai

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

6 hours ago
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

8 hours ago
Next Post
Buhari Zai Inganta Harkokin Tsaro Kafin Karshen Wa’adin Mulkinsa —Malami

Buhari Zai Inganta Harkokin Tsaro Kafin Karshen Wa'adin Mulkinsa —Malami

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

September 7, 2025
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

September 7, 2025
Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

September 7, 2025
Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

September 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

September 7, 2025
Arewa

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

September 7, 2025
Da ÆŠumi-É—umi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-É“aci A Ribas

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

September 7, 2025
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

September 7, 2025
ASUU

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

September 7, 2025
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.