ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

by Muhammad Ubale Kiru
10 months ago
Matarsa

Wato manufar wannan rubutu ita ce, ina so na zama uba da uwa ga matasanmu marasa iyaye, da kuma wanda ba su samu damar koyar rayuwa daga wajen iyayensu ba.

Abin bakin ciki al’ummar mu ta fi mai da hankali wajen yi wa mata fada da gyara, akan manta da maza. Shi ya sa lokaci zuwa lokaci nake rubuce-rubuce don na fadakar ko na wayar da kan matasa maza. Yau za mu tattauna akan wani batu: Wato idan matarka ta samu Juna biyu.

  • Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu
  • Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Wani dan-uwa ya ce, Ya Muhammad, matata ta samu juna-biyu, kuma tun da ta samu, bama samun damar shiga “dakiñ canba”. Ya nuna damuwa sosai, kuma a matsayina na gogyaggye zan yi bayani akai zan kira ka don mu tattaunawa. Kuma Alhamdu lillah, na kira shi, kuma ya ji dadi sosai, kuma ya fahimci sakon. Na ce duk da haka ya kamata a wayar da kai don kar a bar ‘yan baya.

ADVERTISEMENT

Ya kai matashi, yana da kyau ka sani. Ita mace a duk sanda ta samu juna-biyu, wannan lokaci, shi ne lokaci mafi wuya da kalubale a wurinta. Allah ne ya tsara haka, ka ga mace ta shiga wani mawuyacin hali musamman a wata ukun farko, wato tana cikin watanni uku na farko.

A wannan lokaci za ka lura cewa ba ta son abubuwa da yawa, kai wata ko kamshin turarenka ba ta so. Wata ko kusa da ita ba ta so ka zo. Sannan za ta yi ta rashin lafiya da son kwanciya. Wata sai ta yi kamar za ta mutu, ka ga ta kyar take iya tashi. Sannan shi kansa kauracewa kwanciya a wannan lokacin zai iya zama alkhairi.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Domin kuwa wasu matan kwanciya kan iya zama sanadi na lalacewar cikin. So, akan ce ma a rage ko a bari a watanni uku na farkon ciki. Don haka idan ka ga wadannan matsalolin kar ka ce wai kirkira take, ko da gangan take. Ba gaskiya bane. Lalura ce babba, kuma da take bukatar kallo na musamman.

Idan kaga wannan lokacin yazo, anan ne ake so ka nuna soyayyarka, da kulawarka, da taimakonka. Wajibi ka bata hadin-kai don ta wuce wannan watanni uku na farko din. Domin cikin jikinta a wannan lokacin kamar akan siratsi yake, duk abinda aka ce ana halittarta ’yan Adam a cikinsa ai yaga taka kansa. Komai zai iya faruwa. Namiji dan kirki shine sai kaga ya shiga kokarin yin hidimar gida da kansa. Shine wanke wanke, shara, girki, kaye kaye da sauransu. Sannan duk abinda tace tana sha’awa indai da hali a saya mata. Wallahi ba daga ita bane, daga yanayin cikin ne. Za Mu Ci Gaba Mako Mai Idan Allah Ya Kai Mu

Matarsa
Muhammad Ubale Kiru
+ postsBio

    MASU ALAKA

    GORON JUMA’A
    Madubin Rayuwa

    GORON JUMA’A

    June 12, 2026
    GORON JUMA’A
    Madubin Rayuwa

    GORON JUMA’A

    May 1, 2026
    GORON JUMA’A
    Madubin Rayuwa

    GORON JUMA’A

    March 20, 2026
    Next Post
    Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

    Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno - Atiku

    LABARAI MASU NASABA

    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

    June 24, 2026
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

    June 24, 2026
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

    June 24, 2026
    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

    June 24, 2026
    Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

    Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

    June 24, 2026
    Sabbin Ministoci

    Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

    June 24, 2026
    Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

    Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

    June 24, 2026
    Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

    Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

    June 24, 2026
    Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

    Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

    June 24, 2026
    Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

    Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

    June 24, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.