• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfani Ya Maka Bankin Globus A Kotu A Kan Karya Yarjejeniyar Bashi

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
Matar Aure Ta Bukaci Kotu Ta Raba Aurenta Da Mijinta Saboda Yawan Jima’i
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani kamfani mai suna ‘Haril Global Solutions Limited’ ya bukaci Babban Kotun Tarayya da ke Abuja ya umarci Bankin Globus ya biya shi Naira biliyan 10 a kan karya yarjejniyar bashi da suka yi tsakaninsu.

A takardar sammacin karar mai lamba CB/1456/2024, kamfanin ya yi bayanin cewa, bankin ya cire masa wasu kudade daga asusun ajiyarsa ba tare da izinin su ba, wanda hakan ya karya ka’ida da sharuddodin da aka cimma wajen bayar da bashin tun da farko.

  • Hukumar Yaki Da Shan Maganin Kara Kuzari Yayin Wasanni Ta Duniya Ta Fallasa Ayyukan Amurka Game Da ’Yan Wasa Masu Keta Ka’idoji
  • Gwamnatin Tinubu Na ƘoÆ™arin Gyara Kurakuran Baya, Ba Jawo Wahala Ba – Minista

Lauyan kamfanin, Pelumi Olajengbesi Esk., ya bayyana cewa, duk da karya yarjejeniyar kwangilar, sai kuma gashi bankin ya rubuta wa wasu bankuna wasika yana bata sunan kamfaninmu, bankunan da ya rubutawa takardar bantanci sun hada da Access Bank, Fidelity Bank, da kuma Wema Bank.

A kan haka ne wadannan bankunan suka bayar da umanin dakatar da amfani da asusun ajiyar kamfanin a bankunan su.

A takardar rantsuwa da wani babban daraktan kamfanin mai suna Oluwaseun Onobun ya sanya wa hannu, ya yi bayanin cewa, a ranar 7 ga watan Disamba na shekarar 2021, bankin Globus ya aiko musu da wasikar amincewa da basu bashin N500,000,000.00 don kamfaninmu ya tayar da komatsar jarin mu da ya yi kasa, an kuma shirya biyan kudaden a cikin shekara daya.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

Ya ce, wasikar ya samu sa hannun dukkan jami’an bankin, wanda ke nuna amincewa daga Bankin Globus.

Daga nan ya kuma bayyana cewa, cikin ka’idar bashin akwai cewa, za a cire ruwan kashi 16 a cikin dari, za kuma a fra cire kudin bashin ne bayan akalla wata 2 da karbar bashin.

A kan wannan karya yarjejeniyar ne kamfanin ya nemi kotu ta bai wa bankin umarnin biyan diyyar Naira miliyan10 tare da kuma tilasatawa bakin biyan miliyoyin naira da suka cire daga asusun ajiyar kamfanin ba tare da ka’ida ba.

A martaninsu, Bankin ya karyata dukkan ikirarin da kamfanin ya yi, a jawabinsa, lauyan bankin, Tamunosiki Wakama ya nemi kotun ta yi watsi da dukkan bukatun da bankin ta gabatar domin basu da muhimmanci.

Daga karshe kotun ta daga sauraron karar zuwa ranakun 13 da 14 na watan Janairun shekarar 2025.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KamfaniKotuTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Kudin Cinikin Samar Da Hidima Na Shigi Da Fici A Farkon Rabin Bana A Kasar Sin Ya Karu Da 14%

Next Post

Sin Ta Fitar Da Manhajar Na’ura Mai Kwakwalwa Mai Hade Da Fasahar AI Kirar Kasar

Related

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

7 days ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

2 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

2 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

2 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

3 weeks ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

3 weeks ago
Next Post
Sin Ta Fitar Da Manhajar Na’ura Mai Kwakwalwa Mai Hade Da Fasahar AI Kirar Kasar

Sin Ta Fitar Da Manhajar Na'ura Mai Kwakwalwa Mai Hade Da Fasahar AI Kirar Kasar

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.