• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

by Rabi'u Ali Indabawa
7 months ago
in Kananan Labarai
0
Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sandeep Chaturbedi, mai shekara 26, na shirin yin sabuwar wakarsa a wani dakin rera wakoki da ke birnin Ayadhya a Jihar Uttar Pradesh da ke Arewacin Indiya.

Wakar da yake rerawa kan masallaci ne da ya zama abin ce-ce-ku-ce bayan mabiya addinin Hindu sun yi ikirarin cewa suke da hakkin bauta a yanki.

  • Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba
  • “Korar Fulani A Edo: Ina Ake So Wadanda Aka Haifa A Jihar Shekara 50 Su Koma?”

Wakar na dauke da baituka kan wariyar da ake nuna wa Musulmai.

Amma Chaturbedi na cewa wakar za ta sake farfado da fannin nishadi.

Yayin da mutane ke iya cin karensu ba babbaka da kalaman kiyayya a Indiya, baitin waka na tattare da cin mutunci da barazana.

Labarai Masu Nasaba

NIS Reshen Ribas Ta Kafa Kwamitin Bunkasa Walwalar Jami’ai

Zaben Gwamnoni: Ku Ankare Akwai Masu Shaidar Aikin Tsaro Ta Bogi, INEC Ga Masu Zabe

Suna yin kalaman kiyayya ne bisa tunanin cewa masu bin addinin Hindu sun sha bakar wahala a tsawon daruruwan shekaru a don haka yanzu lokacin ramuwa ne.

Masu rubuce-rubuce da sharhi kan siyasa irin su Nilanjan Mukhopadhyay sun ce baya ga batun samar da kudaden shiga, irin wadannan wakoki na jan hankali kan mawaka.

Amma a wurinsa, wannan ba waka ba ce. “Wannan kira ne na yaki.

Kamar ana son amfani da waka ne domin nasarar yaki.

Wannan rashin sanin dacewa ne a fannin waka kuma an kwashe shekaru da dama ana yin hakan.”

Chaturbedi ya soma waka da wakokin bege shekaru 10 da suka gabata, amma ya sauya salo ‘yan shekarun baya lokacin da ya yanke shawarar soma wakokin bautar “Hindu da na hadin-kan kasa”.

Tags: Addinin HinduIndiyaMusulunciWakoki
ShareTweetSendShare
Previous Post

APC Ba Ta Da ‘Yan Takarar Sanata A Mazabun Yobe Ta Arewa Da A’Ibom Ta Arewa —INEC

Next Post

Sauyin Rawayen Kogi Da Kogin Yangtse Cikin Shekaru 10

Related

NIS
Kananan Labarai

NIS Reshen Ribas Ta Kafa Kwamitin Bunkasa Walwalar Jami’ai

1 day ago
INEC Ta Kara Wa’adin Karbar Katin Zabe
Kananan Labarai

Zaben Gwamnoni: Ku Ankare Akwai Masu Shaidar Aikin Tsaro Ta Bogi, INEC Ga Masu Zabe

5 days ago
Shugabar Matan NNPP Reshen Abuja Ta ‘Yanta Fursunoni 4
Kananan Labarai

Shugabar Matan NNPP Reshen Abuja Ta ‘Yanta Fursunoni 4

1 month ago
Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil
Kananan Labarai

Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

2 months ago
Gwamnatin Bauchi Ta Fayyace Zare Da Abawa Kan Filin Makabarta A Yolan Bayara
Kananan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Fayyace Zare Da Abawa Kan Filin Makabarta A Yolan Bayara

2 months ago
Tambuwal Ya Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe a Sakkwato
Kananan Labarai

Tambuwal Ya Gabatar Da Kasafin Kudinsa Na Karshe a Sakkwato

4 months ago
Next Post
Sauyin Rawayen Kogi Da Kogin Yangtse Cikin Shekaru 10

Sauyin Rawayen Kogi Da Kogin Yangtse Cikin Shekaru 10

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.