Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Manoma 9, Suka Sace 3 A Kaduna
Wasu ‘yan bindiga da suka addabi al'umma a karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun kashe manoma tara tare...
Wasu ‘yan bindiga da suka addabi al'umma a karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun kashe manoma tara tare...
Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA sun cafke wani tarin kwayar methamphetamine da aka...
A yau Litinin 22 ga watan Mayu ne ake sa ran shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da matatar man...
Akalla mutane hudu ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu uku suka samu munanan raunuka sakamakon fashewar wani abu...
Kamfanin dillancin labarai na kasar Sin Xinhua, ya fitar da rahoto mai taken “Salon Matsin Lamba Na Diflomasiyyar Amurka Da...
Alkaluma daga hukumar kula da makamashi ta kasar Sin sun nuna cewa, an samu karuwar karfin makamashi mai tsafta da...
Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna
A baya bayan nan masharhanta na ci gaba da fashin baki kan yadda alakar kasar Sin da sauran kawayenta na...
Gwamnan jihar Montana, Greg Gianforte a ranar Laraba ya rattaba hannu kan wata doka ta haramta amfani da Manhajar TikTok...
Rundunar ‘yansandan jihar Ribas ta tabbatar da sace wasu ‘yan hidimar kasa (NYSC) wadanda har yanzu ba a tantance adadinsu...
© 2024 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2024 Leadership Media Group - All Right Reserved.