• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gabatar Da Shettima: Naira 100,000 Aka Yi Mana Alkawari, Amma Naira 40,000 Aka Ba Mu – Bishop 

by Abubakar Abba
1 year ago
in Siyasa
0
Gabatar Da Shettima: Naira 100,000 Aka Yi Mana Alkawari, Amma Naira 40,000 Aka Ba Mu – Bishop 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayanai sun fara fita wo fili kan zargin da ake yi na cewa, jam’iyyar APC ta dauko wasu malam addinin Kirista wato Bishop-Bishop, maza da mata don su halarci gabatar da Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Bola Tinubu, bayan da daya daga cikin malaman da aka gayyata, Joseph Odaudu, ya fasa kwai. 

A jiya Laraba ne Tinubu ya gabatar da Sanata Kashim a Abuja, inda wani faifan bidiyon da ya yi ya yawo a kafafen sada zumunta, ya nuna malaman sanyen da rigunansu na ibada suna ta tururwa zuwa shiga taron.

  • ‘Yan Sanda Sun Kubutar Da Shugaban Jam’iyyar APC A Edo
  • Da Dumi-Dumi: Sheikh Abduljabbar Ya Nemi A Sauya Masa Kotu

Har yanzu dai, APC na ci gaba da shan suka daga wasu sassan kasar nan kan zargin dauko hayar malaman, inda suka danganta hakan a matsayin yunkurinta na samun goyon bayan Kiristocin kasar a 2023.

Joseph Odaudu, ya shaida wa kafar yada labarai ta Peoples Gazette cewa, “An dauke mu gaba daya daga inda ake ajiye motoci da ke a bayan filin Eagle Square inda ‘ya’yan jam’iyyar APC suka yi alkawarin za su bai wa kowannenmu N100,000, amma a karshe suka buge da bai wa kowa N40,000, wasu kuma N30,000 aka ba su.

“Sun zo mana da abinci suka kai mu wani waje suka kuma ba mu kayan muka sanya tamkar mu shugabannin addini ne.”

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Sai dai, daraktan yada labarai da samar da bayanai, Bayo Onanuga na ofishin yakin neman zaben Tinubu (TCO), ya karyata ikirarin na Bishop din, inda ofishin ya kara da cewa, malaman addinin ba hayar su aka yi ba kuma su malaman addini ne na kwarai.

Tags: 2023APCBishop-BishopGabatar Da Abokin Takarar TinubuShettimaTinubuZabeZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Sanda Sun Kubutar Da Shugaban Jam’iyyar APC A Edo

Next Post

Kotu Ta Karbi Dala 61,400 Da Aka Danganta Su Da Abba Kyari A Matsayin Sheda

Related

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

2 days ago
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

2 days ago
Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)

3 days ago
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara
Siyasa

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

4 days ago
Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin

7 days ago
Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC
Siyasa

Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC

1 week ago
Next Post
Kotu Ta Karbi Dala 61,400 Da Aka Danganta Su Da Abba Kyari A Matsayin Sheda

Kotu Ta Karbi Dala 61,400 Da Aka Danganta Su Da Abba Kyari A Matsayin Sheda

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.