• English
  • Business News
Friday, July 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Sashen Ma’adanan Zinare Na Nijeriya Zai Inganta Tattalin Arziki

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Gyaran Sashen Ma’adanan Zinare Na Nijeriya Zai Inganta Tattalin Arziki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani muhimmin mataki na haɓaka tattalin arzikin Nijeriya, ministan ma’adanai, Dele Alake, ya gabatar da sabbin sarrfaffen Zinare da aka tace ga shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban ƙasa dake Abuja.

Waɗannan sandunan zinare, sun cika ƙa’idar inganci na kasuwar Bullion ta London, hakan na nuna ma’amalar kasuwanci ta farko a ƙarƙashin shirin kasuwancin Zinare na Ƙasa (NGPP), wanda aka ƙera don cikin da sayen zinare daga ƙananan ma’aikatan ma’adinai.

  • Sallah: Tinubu Ya Bukaci Hadin Kai Da Sadaukarwa A Tsakanin ‘Yan Nijeriya
  • Shehun Borno Ya Bukaci Tinubu Ya Kwato Kananan Hukumomin Da Ke Hannun ‘Yan Boko Haram

Alake ya bayyana irin tasirin da wannan sabon shirin ya yi ga tattalin arziki nan take, inda ya ce tuni ya bayar da gudunmawar sama da Dala miliyan $5m ga asusun ajiyar Najeriya na ƙasashen waje tare da zuba kusan Naira biliyan ₦6b a tattalin arzikin karkara.

Wannan shiri, in ji shi, yana amfani da Naira ta Najeriya wajen siyan gwal, wanda a al’adance ake yin ciniki da dala, ta yadda za a samu kwanciyar hankali a kasafin kuɗi.

Za a sayar da gwal din ne ga babban Bankin Najeriya (CBN), wanda kai tsaye zai haɓaka asusun ajiyar ƙasar waje da kuma iya daidaita darajar Naira. Wannan tsarin na nufin samar da yanayi mai kyau ga masu son zuba jari na ƙasashen waje.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

Shugaba Tinubu ya yabawa wannan shiri a matsayin wani muhimmin ɓangare na ƙudurin da gwamnatinsa ke son cimmawa, inda ya jaddada rawar da hakan zai taka wajen habaka tattalin arziki.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu riƙe da sarrfaffen Zinariya ƙirar Nijeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu riƙe da sarrfaffen Zinariya ƙirar Nijeriya

Fatimah Shinkafi, babbar sakatariyar asusun bunƙasa ma’adanai ta ƙasa (SMDF), ta wa bayyana cewa Najeriya ta shiga cikin wasu zaɓaɓɓun ƙasashe da ke sayen zinare a cikin kuɗin gida domin karfafa tattalin arziki da daidaiton kuɗi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CBNGoldGwalTinubuZinariya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban DRC Ya Aza Harsashin Aikin Tituna Da Sin Za Ta Gina

Next Post

Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

Related

‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi

8 minutes ago
Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal
Labarai

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

14 hours ago
Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci
Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

15 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku

15 hours ago
Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa
Ra'ayi Riga

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

16 hours ago
Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue
Labarai

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

17 hours ago
Next Post
Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi

‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi

July 4, 2025
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

July 4, 2025
NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

July 4, 2025
Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

July 3, 2025
Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

July 3, 2025
Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

July 3, 2025
Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

July 3, 2025
Ƴan PDP Na Fice Wa Na Barin Jam’iyyar Ga Wike Da Ƴan Koransa –  Dele Momodu

Ƴan PDP Na Fice Wa Na Barin Jam’iyyar Ga Wike Da Ƴan Koransa –  Dele Momodu

July 3, 2025
Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

July 3, 2025
Kuriar Jin Raayoyin Jamaa Na CGTN Ta Shaida Yadda Akasarin Jamaa Ke Ganin Baiken Kudurin Dokar Bunkasa Amurka

Kuriar Jin Raayoyin Jamaa Na CGTN Ta Shaida Yadda Akasarin Jamaa Ke Ganin Baiken Kudurin Dokar Bunkasa Amurka

July 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.