• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Sashen Ma’adanan Zinare Na Nijeriya Zai Inganta Tattalin Arziki

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Gyaran Sashen Ma’adanan Zinare Na Nijeriya Zai Inganta Tattalin Arziki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani muhimmin mataki na haɓaka tattalin arzikin Nijeriya, ministan ma’adanai, Dele Alake, ya gabatar da sabbin sarrfaffen Zinare da aka tace ga shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban ƙasa dake Abuja.

Waɗannan sandunan zinare, sun cika ƙa’idar inganci na kasuwar Bullion ta London, hakan na nuna ma’amalar kasuwanci ta farko a ƙarƙashin shirin kasuwancin Zinare na Ƙasa (NGPP), wanda aka ƙera don cikin da sayen zinare daga ƙananan ma’aikatan ma’adinai.

  • Sallah: Tinubu Ya Bukaci Hadin Kai Da Sadaukarwa A Tsakanin ‘Yan Nijeriya
  • Shehun Borno Ya Bukaci Tinubu Ya Kwato Kananan Hukumomin Da Ke Hannun ‘Yan Boko Haram

Alake ya bayyana irin tasirin da wannan sabon shirin ya yi ga tattalin arziki nan take, inda ya ce tuni ya bayar da gudunmawar sama da Dala miliyan $5m ga asusun ajiyar Najeriya na ƙasashen waje tare da zuba kusan Naira biliyan ₦6b a tattalin arzikin karkara.

Wannan shiri, in ji shi, yana amfani da Naira ta Najeriya wajen siyan gwal, wanda a al’adance ake yin ciniki da dala, ta yadda za a samu kwanciyar hankali a kasafin kuɗi.

Za a sayar da gwal din ne ga babban Bankin Najeriya (CBN), wanda kai tsaye zai haɓaka asusun ajiyar ƙasar waje da kuma iya daidaita darajar Naira. Wannan tsarin na nufin samar da yanayi mai kyau ga masu son zuba jari na ƙasashen waje.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

Shugaba Tinubu ya yabawa wannan shiri a matsayin wani muhimmin ɓangare na ƙudurin da gwamnatinsa ke son cimmawa, inda ya jaddada rawar da hakan zai taka wajen habaka tattalin arziki.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu riƙe da sarrfaffen Zinariya ƙirar Nijeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu riƙe da sarrfaffen Zinariya ƙirar Nijeriya

Fatimah Shinkafi, babbar sakatariyar asusun bunƙasa ma’adanai ta ƙasa (SMDF), ta wa bayyana cewa Najeriya ta shiga cikin wasu zaɓaɓɓun ƙasashe da ke sayen zinare a cikin kuɗin gida domin karfafa tattalin arziki da daidaiton kuɗi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CBNGoldGwalTinubuZinariya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban DRC Ya Aza Harsashin Aikin Tituna Da Sin Za Ta Gina

Next Post

Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

2 hours ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

3 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

3 hours ago
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu
Labarai

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

5 hours ago
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

7 hours ago
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
Labarai

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

8 hours ago
Next Post
Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

LABARAI MASU NASABA

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

September 7, 2025
Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

September 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

September 7, 2025
Arewa

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

September 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

September 7, 2025
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

September 7, 2025
ASUU

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

September 7, 2025
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

September 7, 2025
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

September 7, 2025
Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.