ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Sashen Ma’adanan Zinare Na Nijeriya Zai Inganta Tattalin Arziki

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Nijeriya

A wani muhimmin mataki na haɓaka tattalin arzikin Nijeriya, ministan ma’adanai, Dele Alake, ya gabatar da sabbin sarrfaffen Zinare da aka tace ga shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban ƙasa dake Abuja.

Waɗannan sandunan zinare, sun cika ƙa’idar inganci na kasuwar Bullion ta London, hakan na nuna ma’amalar kasuwanci ta farko a ƙarƙashin shirin kasuwancin Zinare na Ƙasa (NGPP), wanda aka ƙera don cikin da sayen zinare daga ƙananan ma’aikatan ma’adinai.

  • Sallah: Tinubu Ya Bukaci Hadin Kai Da Sadaukarwa A Tsakanin ‘Yan Nijeriya
  • Shehun Borno Ya Bukaci Tinubu Ya Kwato Kananan Hukumomin Da Ke Hannun ‘Yan Boko Haram

Alake ya bayyana irin tasirin da wannan sabon shirin ya yi ga tattalin arziki nan take, inda ya ce tuni ya bayar da gudunmawar sama da Dala miliyan $5m ga asusun ajiyar Najeriya na ƙasashen waje tare da zuba kusan Naira biliyan ₦6b a tattalin arzikin karkara.

ADVERTISEMENT

Wannan shiri, in ji shi, yana amfani da Naira ta Najeriya wajen siyan gwal, wanda a al’adance ake yin ciniki da dala, ta yadda za a samu kwanciyar hankali a kasafin kuɗi.

Za a sayar da gwal din ne ga babban Bankin Najeriya (CBN), wanda kai tsaye zai haɓaka asusun ajiyar ƙasar waje da kuma iya daidaita darajar Naira. Wannan tsarin na nufin samar da yanayi mai kyau ga masu son zuba jari na ƙasashen waje.

LABARAI MASU NASABA

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

Shugaba Tinubu ya yabawa wannan shiri a matsayin wani muhimmin ɓangare na ƙudurin da gwamnatinsa ke son cimmawa, inda ya jaddada rawar da hakan zai taka wajen habaka tattalin arziki.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu riƙe da sarrfaffen Zinariya ƙirar Nijeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu riƙe da sarrfaffen Zinariya ƙirar Nijeriya

Fatimah Shinkafi, babbar sakatariyar asusun bunƙasa ma’adanai ta ƙasa (SMDF), ta wa bayyana cewa Najeriya ta shiga cikin wasu zaɓaɓɓun ƙasashe da ke sayen zinare a cikin kuɗin gida domin karfafa tattalin arziki da daidaiton kuɗi.

Nijeriya
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana
  • Abubakar Sulaiman
    Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
  • Abubakar Sulaiman
    Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC
  • Abubakar Sulaiman
    Mutane 600 Ne Kacal Suka Ci Jarabawar Ɗaukar Malaman Firamare Daga Cikin 8,000

MASU ALAKA

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata
Labarai

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

July 5, 2026
Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
Labarai

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

July 5, 2026
Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

July 5, 2026
Next Post
Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

Stückelberger: Amurka A Ko Da Yaushe Tana Zabar Ra’ayoyin Da Take So Kan Kare Hakkin Dan Adam Don Biyan Bukatunta Na Siyasa 

LABARAI MASU NASABA

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

July 5, 2026
Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

July 5, 2026
Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

July 5, 2026
LeBron James Zai Bar Los Angeles Lakers 

LeBron James Zai Bar Los Angeles Lakers 

July 5, 2026
Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

July 5, 2026
Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.