• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyen Filato

by Sadiq
2 years ago
'Yan Bindiga

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun kai farmaki kauyen Kubat da ke karamar hukumar Mangu ta Jihar Filato a safiyar ranar Talata, inda suka kashe wasu mutanen kauyen.

Wata majiya daga al’ummar yankin ta ce mutane da dama ne suka mutu a lokacin da ‘yan bindigar suka afka wa al’ummar da sanyin safiyar, inda suka bude wuta kan jama’a lamarin da ya haifar da rudani.

  • Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
  • Bai Kamata A Ba Emefiele Hutun Zuwa Karo Karatu Ba –Matawalle

Ya kuma kara da cewa wasu mutane da dama sun samu raunuka daban-daban.

A halin da ake ciki, gwamnan Jihar Filato, Simon Lalong, wanda ya tabbatar da harin da kashe-kashen a wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labaransa, Dokta Makut Simon Macham, ya ce ya farka da safiyar Talatar nan da wani labari mai ban tausayi, harin da aka kai kauyen Kubat da ke karamar hukumar Mangu inda aka ce an kashe wasu mutane da suka hada da mata da yara.

A cewar sanarwar, Lalong ya damu matuka game da wannan lamari mai cike da bakin ciki, kuma nan take ya umarci jami’an tsaro da su binciki lamarin tare da tabbatar da kama masu hannu a ciki.

LABARAI MASU NASABA

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Lalong ya bayyana harin a matsayin wani yunkuri na masu aikata laifuka na mayar da jihar cikin duhun kwanakin da aka wuce, ya shan alwashin cewa gwamnati ba za ta sa kafar wanda daya da duk wanda ya shiga hannu.

Yayin da yake yin Allah wadai da wannan aika-aika, gwamnan ya jajanta wa wadanda abin ya shafa, ya kuma ba da tabbacin cewa ba za a bar wadanda suka yi kisan ba a hukunta su ba.

Sanarwar ta kara da cewa, gwamnan ya kuma umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar da hukumar samar da zaman lafiya da su kai ziyara yankin tare da tabbatar da bukatun jin kai domin kai dauki ga wadanda abin ya shafa yayin da ake gudanar da cikakken bincike.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba
Labarai

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Next Post
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Kama 'Yan Ta'adda 3 A Kaduna Da Kano

LABARAI MASU NASABA

Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.