ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyen Filato

by Sadiq
3 years ago
'Yan Bindiga

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun kai farmaki kauyen Kubat da ke karamar hukumar Mangu ta Jihar Filato a safiyar ranar Talata, inda suka kashe wasu mutanen kauyen.

Wata majiya daga al’ummar yankin ta ce mutane da dama ne suka mutu a lokacin da ‘yan bindigar suka afka wa al’ummar da sanyin safiyar, inda suka bude wuta kan jama’a lamarin da ya haifar da rudani.

  • Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
  • Bai Kamata A Ba Emefiele Hutun Zuwa Karo Karatu Ba –Matawalle

Ya kuma kara da cewa wasu mutane da dama sun samu raunuka daban-daban.

ADVERTISEMENT

A halin da ake ciki, gwamnan Jihar Filato, Simon Lalong, wanda ya tabbatar da harin da kashe-kashen a wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labaransa, Dokta Makut Simon Macham, ya ce ya farka da safiyar Talatar nan da wani labari mai ban tausayi, harin da aka kai kauyen Kubat da ke karamar hukumar Mangu inda aka ce an kashe wasu mutane da suka hada da mata da yara.

A cewar sanarwar, Lalong ya damu matuka game da wannan lamari mai cike da bakin ciki, kuma nan take ya umarci jami’an tsaro da su binciki lamarin tare da tabbatar da kama masu hannu a ciki.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Lalong ya bayyana harin a matsayin wani yunkuri na masu aikata laifuka na mayar da jihar cikin duhun kwanakin da aka wuce, ya shan alwashin cewa gwamnati ba za ta sa kafar wanda daya da duk wanda ya shiga hannu.

Yayin da yake yin Allah wadai da wannan aika-aika, gwamnan ya jajanta wa wadanda abin ya shafa, ya kuma ba da tabbacin cewa ba za a bar wadanda suka yi kisan ba a hukunta su ba.

Sanarwar ta kara da cewa, gwamnan ya kuma umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar da hukumar samar da zaman lafiya da su kai ziyara yankin tare da tabbatar da bukatun jin kai domin kai dauki ga wadanda abin ya shafa yayin da ake gudanar da cikakken bincike.

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Kama 'Yan Ta'adda 3 A Kaduna Da Kano

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.