Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Za A Gwada Lafiyar Ahmad Musa A Kungiyar West Brom

by Muhammad
January 27, 2021
in WASANNI
1 min read
Ahmed Musa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kaftin din tawagar kwallon kafar Najeriya ta Super Eagle Ahmed Musa, na shirin kulla yarjejeniya da kungiyar West Brom dake buga gasar Premier ta Ingila.

Rahotanni sun ce ana sa ran yau Laraba Ahmad Musa zai yi tattaki zuwa Ingila domin tantance lafiyar sa kafin rattaba hannu kan yarjejeniyar da majiyoyi suka ruwaito cewar ba mai tsawo bace.

A halin yanzu kungiyar West Bromwich Albion ce ta 19 a gasar Premier da maki 11 sakamakon rashin kokarin kungiyar wanda ta kai sai da ta kori mai koyarwar ta a cikin watan Disamba kuma ta maye gurbinsa da Sam Allarddyce.

A shekarar 2016 Ahmed Musa ya rabu da kungiyar kwallon kafa ta CSKA Moscow dake kasar Rasha, bayan ci mata kwallaye 55 a wasanni 167 da ya buga mata, inda ya koma kungiyar Leicester City a shekarar.

Bayan rashin samun  lokacin buga wasa a kungiyar Leicester City, Ahmad ya sake komawa CSKA Moscow a matsayin aro, daga nan kuma ya koma kungiyar Al Nassrr dake Saudiya a watan Janairun shekara ta 2019, inda a watan Oktoban bara ya rabu da kungiyar, kawo yanzu kuma ba ya tare da wata kungiya, sai wadda yake shirin kullawa da West Brom.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shin Yakamata A Ba Wa Lampard Karin Lokaci A Chelsea?

Next Post

PSG Ta Fara Magana Da Messi

RelatedPosts

Guardiola

Yanzu Manchester United Ce Kawai Nake Son Karyawa Wuya – Guardiola

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Carlo Ancelotti

Ina Fatan Zuwa Kofin Zakarun Turai A Everton – Carlo Ancelotti

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Eberton...

Cavani

Na Dawo Da Karfina – Cavani

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United,...

Next Post
PSG

PSG Ta Fara Magana Da Messi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version