• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi

by Ahmed Muhammed Danasabe
3 years ago
in Masarautu
0
Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karon farko, Kungiyar ci gaban Zabarmawa (ZADA) ta gudanar da babban taronta na kasa da kuma kaddamar da asusun zunzurutun kudi har naira miliyan 100, a filin wasa da ke Birnin Kebbi, babban birnin Jihar Kebbi.

Taron wadda ya tattaro dukkan al’ummar Zabarmawa da ke jihohi 36 a Nijeriya da babban birnin tarayya, (Abuja) da kuma sauran kasashen da ke makwabtaka da Nijeriya.

  • Ranar Malaman Kasar Sin: Menene Sirrin Ci Gaban Kasar Sin?
  • Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda

Da yake jawabi a wajen taron, Sarkin Zabarmawan Jihar Legas, Alhaji Aliyu Abubakar, ya bayyana farin cikinsa duba da yadda al’ummar Zabarmawa daga sassa daban-daban na Nijeriya da kasashe makwabta suka amsa kira.

Ya ce wannan alama ce da ke nuna cewa al’ummar Zabarmawa ‘yan asalin kasar nan ne, saBanin yadda wasu ke kallonsu a matsayin baki daga wasu kasashe, musamman jamhuriyar Nijar.

Alhaji Abubakar ya kuma kara da cewa Zabarmawa suna ba da gagarumin gudunmawa wajen bunkasar tattalin arziki, siyasa da kuma zamantakewar kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

Tsofaffin ÆŠaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan NaÉ—a Ma’ajin Hausawan Turai

Ya yi kira ga ilahirin al’ummar Zabarmawan da su hada kawunansu a duk inda suke a Nijeriya da sauran kasashe, domin ganin sun zama tsintsiya madaurinki daya, sannan ya jinjina wa kungiyar ci gaban al’ummar Zabarmawan (ZADA) a bisa shirya kasaitaccen taro karo na farko a garin Birnin Kebbi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GagarumiTatoZabarmawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Tsakiyar Kaka Na 2022 Da CMG Ya Nuna Ya Samu Yabo Sosai Daga Masu Kallo A Gida Da Waje

Next Post

Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

Related

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)
Masarautu

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

5 months ago
Alh. Hassan Baita Ubawaru (Ma'ajin Hausawan Turai)
Masarautu

Tsofaffin ÆŠaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan NaÉ—a Ma’ajin Hausawan Turai

10 months ago
Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa
Labarai

Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa

11 months ago
Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)
Masarautu

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)

11 months ago
Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla
Masarautu

Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla

11 months ago
Tinubu Zai Halarci  Zikirin Juma’a A Fadar Aminu Ado Ta Nassarawa
Addini

Tinubu Zai Halarci Zikirin Juma’a A Fadar Aminu Ado Ta Nassarawa

11 months ago
Next Post
Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

Burina Na Canza Rayuwar Al'umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.