• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Shawarci Manoma Su Inganta Noman Auduga

by Leadership Hausa
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
An Shawarci Manoma Su Inganta Noman Auduga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar Manoma Auduga (COPMAN) na Jihar Gombe, Alhaji Sadik Ado, ya yi kira ga manoma auduga a Nijeriya, da ka su sare wajen garin sun wadatarda kasar da ingantaccen auduga da za ta zama abin alfahari ba a Nijeriya kadai ba, harma da kasashen duniya baki daya.

Ya yin da yake tattaunawa da wakilan mu a Sakatarial din kungiyar da ke babban Titin Gombe zuwa Biu ranar Litinin, Alhaji Ado ya lura da cewa, cikin shekarun nan, musaman tsakanin Shekara 2019 zuwa 2021, noman auduga ta bunkasa nesa ba kusa ba, kuma gaba kadan, tasirin ta zata haura abin da aka girba a baya.

  • Yadda Ya Kamata Hausawa Su Gudanar Da Bikin Aure – Masana
  • Ku Nisanci Shiga Siyasa, Gargaɗin INEC Ga Sabbin Kwamishinoninta

A cewar shi, “yau a samu kadadagar gonakin auduga a ko ina a kasar nan, musamman a nan Arewaci, tun da an samu Karin hektar filayen audugan daga hektar 194 zuwa kusan 2000 a yau, ya yin da matasan manoman audugar masu kananan zango wato (SHF), sun haura Miliyon uku”.

Ado wanda shi ne kuma mataimakin Shugaban Kungiyar ta COPMAN na kasar reshen Arewa Maso Gabacin Nijeriya, ya yi nuni da cewa, shirin nan na Babban Bankin Nijeriya na tallafawa kungiyoyi wato (Anchor-Borrower Programe – ABP), ya yi matukar tasiri ga manoman auduga, musamman daga shekarar 2017 – 2021 lokacin da aka samun karin sama da tan 120,000 fiye da shekarun 2011, 2015 da 2021, yana mai karawa da cewa, dadin dada, jimlar audugar da aka noma, ta anfanar da dubban manoma da masu sussuka da masakai.

Shugaban ya kara da cewa, tsarin auduga ta fara re tu locacin da Turawa suka budde B.C.G.A. a biranen Nijeriya daban – daban, wadan a yau bayan shekaru, an sake kara farfado da kara bunkasa noman auduga inda Nijeriya ce kasar da ta dara ko wase kasar a Afurka wajen noman auduga, duk da wasu kalubale kamar rikicin manoma da makiyayya da ambaliyar ruwa da makamantan su. “Amma Alhamdu Lillahi, muna ta ci gaba da no ma auduga kuma da yawa manoman mu sama da mutum 10,000, sun amfana da bita da horo iri – iri ta yadda za su noma ingantancen auduga ga kasar mu, har mu fitar kasashen waje”, inji shi.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

Sai Alhaji Ado ya yi kira ga kungiyoyi da wadanda alhakin ya rataya a Kansu, da su tabbata sun rarrabawa manoman su duk muhimman kayayyakin noma auduga musamman taki a kan lokaci, kuma gana kara shawara ga manoma da suke kabir rance, suyi kokari su bia duk abin da ake bin su domin su samu damar samu wani rancen kuma, bays ga kuma baiwa wasu damar morar rancen suma


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AudugaManomaShawara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yara 21 Da Aka Sace A Katsina Sun Shaki Iskar ‘Yanci

Next Post

Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

Related

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

4 hours ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

11 hours ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

1 week ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Next Post
Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

LABARAI MASU NASABA

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Manoma

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.