• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Kun San Adadin Matan Nollywood Da Suka Musulunta?

by Sulaiman
3 years ago
Mercy

Mercy

Yau filin namu zai kawo muku shahararrun jaruman matan Nollywood da kaddarar Ubangiji ta ja su, suka sauya Addinin da suka dade aciki zuwa sabon addinin da suka sauya – Musulunci.

1.  Akindele Funke.

Nollywood
Funke

Fitacciyar jaruma, Funke Akindele, ta koma musulunci ne bayan ta auri Alhaji Kehinde Almaroof Oloyede, wanda aka daura aurensu a ranar 24 ga watan Mayu, 2012. Ta Musulunta ne bayan ta auri mijinta, Almaroof Oloyede wanda shima musulmi ne, Funke ta sauya sunanta zuwa Khadijat.

2.  Liz Da Silva

Nollywood
lizz-da-silva

Sananniyar jaruma da aka fi sani da Liz and Silva, ta taso a addinin kiristanci, har sai da ta haifi danta na fari da wani musulmi da ba’a tantance waye ba, amma dai ana kiransa da suna Olaoye. Bayan ta haifi dan nasu ne, sai Lizzie din da danta suka canja addini suka koma musulunci, inda ta canja sunan ta zuwa Ai’shat.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

3. Lizzy Anjolin

Nollywood
lizzy-anjolin

Jarumar fim Elizabeth Anjorin, wadda kuma ake kira Lizzy Anjolin, itama Kirista ce a baya, amma daga baya sai ta koma musulunci domin radin kanta, saboda tace addinin yana burgeta. Ta canja sunan ta izuwa Sakinat da Aishat, inda ta canja sunan yar ta, kuma ya koma Rufaida.

4. Fathia Balogun

Nollywood
fathia

Fitacciyar Jaruma Fathia Balogun, ta tashi ne a gidan da suke bin, darikar cocin Roman Katolika. Bayan ta yi imani da wadansu mala’iku na kusa da Allah, kamar yadda darikar ke da imanin hakan, daga karshe kawai sai ta karbi addinin musulunci. Ta canja sunan ta zuwa Fatiha, kafin daga bisani ta auri wani darakta mai suna Said Balogun.

5. Mercy Aigbe

Nollywood
Mercy

Darakta Kazim Adeoti da Mercy Aigbe, sunyi auren su ne a kebance. Kazim musulmi ne, kyawawan halayyar addinin mijin nata da tsarin tufafin Matan musulmi ne ya birge Jarumar ta sauya addininta zuwa Musulunci. Mercy Aigbe ta sauya sunanta zuwa Minna.

6. Bimpe Mo
Uwargida ga jarumin fim din Nollywood mai suna Latif Dimeji, ta musulunta ne a karshen shekarar da ta wuce, bayan auren su da jarumin. Mo Bimpe ta Sauya sunanta zuwa Rahmatullah.

Daga Shafin Labarun Hausa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya
Rahotonni

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin
Rahotonni

Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin

October 3, 2025
Next Post
Dan Ta’addar Da Aka Nada Sarauta A Zamfara Ya Kashe Mutum 100 A Katsina – ‘Yansanda

Dan Ta'addar Da Aka Nada Sarauta A Zamfara Ya Kashe Mutum 100 A Katsina - 'Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Nollywood

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.