• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mafarauta Sun Nemi Adalci Kan Kisan Mambobinsu A Edo

by Khalid Idris Doya
6 months ago
Mafarauta

Sarkin Bakan Hausa na Afrika, Alhaji Abashe Garba, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro da su gaggauta hukunta waɗanda suke da hannu a kisan mafarauta 16 da aka yi a garin Uromi, Jihar Edo.

Alhaji Abashe ya bayyana wannan kisan a matsayin wani mummunan lamari wanda ba shi ne karo na farko ba da ake musguna wa ‘yan arewa a kudancin ƙasar. Ya kuma nemi a tabbatar da adalci domin inganta zaman lafiya da haɗin kai a tsakanin al’umma.

  • Zaben Kananan Hukumomi: A Magance Maimaita Magudi A Jihar Kaduna
  • Abubuwan Da Ba A Sani Ba Game Da Kisan Mafarauta A Jihar Edo

A cikin wannan mummunan lamarin, mafarauta 16 a Jihar Ribas sun fuskanci kisan gilla a lokacin da suka akan hanya, inda ‘yan bijilante suka kashe su a yankin Udune, Uromi.

Alhaji Abashe ya yi ta’aziyya ga iyalan waɗanda suka rasa rayukansu da kuma Sarkin Hausawan Afrika, Abdulkadir Dahiru Koguna, yana addu’a Allah ya musu rahama. Ya ce suna buƙatar gwamnati ta tashi tsaye wajen tabbatar da cewa waɗanda suka aikata wannan laifi an kama su kuma an hukunta su bisa ga abin da suka aikata. Har ila yau, ya bayyana cewa amfani da bindiga wajen farauta ba sabon abu bane ga mafarauta, yana mai cewa suna da tsari da shaidar aiki wanda zai tabbatar da cewa suna aiki cikin doka.

Alhaji Abashe ya tabbatar da gudunmawar mafarauta wajen samar da zaman lafiya da tsaro a fadin kasar, yana mai misalta yadda suka taimaka wajen dakile matsalar garkuwa da mutane a Jihar Bauchi, inda ya ce sun yi nasara a wajen dakile wannan matsala a yankin Ningi da Magama Gumau. Ya kuma nemi gwamnatin tarayya da jihohin kasar su kara musu goyon baya domin inganta gudunmawar da suke bayarwa wajen samar da tsaro a ƙasa.

LABARAI MASU NASABA

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matatar dangote
Labarai

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus
Labarai

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC
Labarai

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Next Post
Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Mafarauta

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.