ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mafarauta Sun Nemi Adalci Kan Kisan Mambobinsu A Edo

by Khalid Idris Doya
1 year ago
Mafarauta

Sarkin Bakan Hausa na Afrika, Alhaji Abashe Garba, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro da su gaggauta hukunta waɗanda suke da hannu a kisan mafarauta 16 da aka yi a garin Uromi, Jihar Edo.

Alhaji Abashe ya bayyana wannan kisan a matsayin wani mummunan lamari wanda ba shi ne karo na farko ba da ake musguna wa ‘yan arewa a kudancin ƙasar. Ya kuma nemi a tabbatar da adalci domin inganta zaman lafiya da haɗin kai a tsakanin al’umma.

  • Zaben Kananan Hukumomi: A Magance Maimaita Magudi A Jihar Kaduna
  • Abubuwan Da Ba A Sani Ba Game Da Kisan Mafarauta A Jihar Edo

A cikin wannan mummunan lamarin, mafarauta 16 a Jihar Ribas sun fuskanci kisan gilla a lokacin da suka akan hanya, inda ‘yan bijilante suka kashe su a yankin Udune, Uromi.

ADVERTISEMENT

Alhaji Abashe ya yi ta’aziyya ga iyalan waɗanda suka rasa rayukansu da kuma Sarkin Hausawan Afrika, Abdulkadir Dahiru Koguna, yana addu’a Allah ya musu rahama. Ya ce suna buƙatar gwamnati ta tashi tsaye wajen tabbatar da cewa waɗanda suka aikata wannan laifi an kama su kuma an hukunta su bisa ga abin da suka aikata. Har ila yau, ya bayyana cewa amfani da bindiga wajen farauta ba sabon abu bane ga mafarauta, yana mai cewa suna da tsari da shaidar aiki wanda zai tabbatar da cewa suna aiki cikin doka.

Alhaji Abashe ya tabbatar da gudunmawar mafarauta wajen samar da zaman lafiya da tsaro a fadin kasar, yana mai misalta yadda suka taimaka wajen dakile matsalar garkuwa da mutane a Jihar Bauchi, inda ya ce sun yi nasara a wajen dakile wannan matsala a yankin Ningi da Magama Gumau. Ya kuma nemi gwamnatin tarayya da jihohin kasar su kara musu goyon baya domin inganta gudunmawar da suke bayarwa wajen samar da tsaro a ƙasa.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

 

Mafarauta
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Mafarauta
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Mafarauta
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Mafarauta

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Mafarauta

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.