ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Yakinin Cewa Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Za Ta Zama Muhimmiyar Kafa Ta Ingantaccen Bude Kofar Sin

by Sulaiman
9 months ago

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

Kasar Sin Za Ta Taimaka Wajen Bunkasa Wadatar Makamashi Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

Kwanan nan, kasar Sin ta kaddamar da tsarin ayyukan kwastam na musamman a duk fadin tsibirin da ke karkashin tashar teku ta ciniki mai ‘yanci ta Hainan (FTP). Game da wannan batu, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian ya bayyana a yau Talata 23 ga wata cewa, yana da yakinin cewa, tashar FTP ta Hainan za ta zama wata muhimmiyar kafa ta ingantaccen bude kofar kasar Sin ga kasashen waje. Kasar Sin za ta kara bude kofa mai fadi, kuma za ta samar da karin damarmaki na ci gaba. Kuma wannan zai haifar da sabon kuzarin ci gaba ga samun wadata ta bai-daya a duniya.

Lin Jian ya ce, yayin da ake fuskantar karuwar rashin tabbas a tattalin arzikin duniya, matakin da kasar Sin ta dauka shi ne gabatar da kudurinta na bude kofa ta hanyar daukar matakai a aikace, domin yaki da kariyar cinikayya cikin azama, da sa kaimi ga bunkasar tattalin arzikin duniya mai bude kofa.

Ya kara da cewa, jerin abubuwan da kasar Sin ta hana ba da damar zuba jari daga waje sun ragu, sannan an sassauta takunkumin da aka sanya na shiga harkokin masana’antu, kuma an soke biyan haraji da kashi dari bisa dari ga dukkan kasashe masu karancin ci gaba da ke da huldar diflomasiyya da kasar Sin, kana an inganta manufar shigowa kasar ba tare da biza ba da kuma yada zango a kasar ba tare da biza ba.

ADVERTISEMENT

Kazalika, Lin Jian ya kuma bayyana cewa, daga watan Janairu zuwa Nuwamba, kasar Sin ta kafa sabbin kamfanoni sama da 60,000 masu jarin kasashen waje, inda adadinsu ya karu da kashi 16.9 bisa dari a mizanin shekara-shekara, kuma adadin cinikin kayayyaki ya zarce RMB yuan triliyan 41, wanda ya karu da kashi 3.6 bisa dari a mizanin shekara-shekara. Haka nan, ya ce kasar Sin ta ci gaba da kara zurfi da fadada bude kofarta, don zama maganadisu mai karfin gaske ga kasuwannin ketare, da kuma nuna juriya da kuzari a fagen cinikayya. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030
  • Sulaiman
    Gwarzon Ɗan Siyasa Na Shekarar 2026 Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari
  • Sulaiman
    Kasar Sin Za Ta Taimaka Wajen Bunkasa Wadatar Makamashi Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya
  • Sulaiman
    Ɗabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa

MASU ALAKA

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

September 11, 2026
Kasar Sin Za Ta Taimaka Wajen Bunkasa Wadatar Makamashi Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Taimaka Wajen Bunkasa Wadatar Makamashi Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

September 11, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Next Post
AFCON 2026: Nijeriya Ta Fara Da Ƙafar Dama

AFCON 2026: Nijeriya Ta Fara Da Ƙafar Dama

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

September 11, 2026
Sakkwato: Al’ummar Tambuwal Sun Yi Zanga-Zanga Kan Taɓarɓarewar Tsaro

Sakkwato: Al’ummar Tambuwal Sun Yi Zanga-Zanga Kan Taɓarɓarewar Tsaro

September 11, 2026
Sanata yari

Gwarzon Ɗan Siyasa Na Shekarar 2026 Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari

September 11, 2026
Kasar Sin Za Ta Taimaka Wajen Bunkasa Wadatar Makamashi Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

Kasar Sin Za Ta Taimaka Wajen Bunkasa Wadatar Makamashi Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

September 11, 2026
SAW

Ɗabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa

September 11, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

September 11, 2026

Sojoji Sun Ceto Mutane 13 Da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

September 11, 2026
Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

September 11, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Gwamnan Shekara na 2026 Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang

September 11, 2026

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.