ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku Na Kan Gaba Da Kuri’u A Akwa Ibom A Lokaci Guda Akpabio Ya Sake Cin Zabensa

by Sulaiman
3 years ago
Atiku

A yayin da aka bayyana sakamakon zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da aka gudanar a ranar Asabar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya samu rinjaye akan takwarorinsa na jam’iyyar APC Bola Tinubu da na Labour Party (LP) Peter Obi, yayin da sakamakon zaben ya fara fitowa daga kananan hukumomin jihar Akwa Ibom.

 

A yayin da aka bayyana sakamakon kananan hukumomi 21 a cibiyar tattara sakamakon zaben shugaban kasa a karkashin jagorancin kwamishinan zabe na jihar, Dr. Cyril Onoregbe, Atiku ya ya samu nasara a kananan hukumomi 17, inda Tinubu ke da uku, yayin da Obi ya samu nasara a karamar hukuma daya.

ADVERTISEMENT
  • Zaben 2023: INEC Ta Sake Dage Tattara Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Zuwa Gobe Litinin

A cewar mai tattara sakamakon zaben, Zaben da aka gudanar a wasu Unguwanni bai kammala ba, sabida tashe-tashen hankula musamman a kananan hukumomin Ikono, Etim Ekpo, Ini da sauran kananan hukumomin, inda jami’an suka samu labarin sace na’urar BVAS da kashe-kashe.

 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Har yanzu dai ba a bayyana sakamakon sauran kananan hukumomi 10 ba a lokacin da ake rubuta wannan rahoton.

A wani bangare kuma, tsohon ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswill Akpabio, na jam’iyyar APC ya lashe zabensa a Akwa Ibom  ta Arewa maso Yamma inda ya koma majalisar dattawa.

Atiku
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar
  • Sulaiman
    Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU
  • Sulaiman
    Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku
  • Sulaiman
    Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

MASU ALAKA

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi
Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci
Manyan Labarai

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Limami Da Wasu Mutane 7 A Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gwande A Jihar Filato

June 18, 2026
Next Post
Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kananan Hukumomi 16 Na Jihar Bauchi

Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kananan Hukumomi 16 Na Jihar Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Limami Da Wasu Mutane 7 A Filato

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gwande A Jihar Filato

June 18, 2026
Matsalar Tsaro: Davido Ya Mayar Wa Rarara Martani Kan Rashin Tsaro

Matsalar Tsaro: Davido Ya Mayar Wa Rarara Martani Kan Rashin Tsaro

June 18, 2026
Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

June 17, 2026
Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

June 17, 2026
Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

June 17, 2026
Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

June 17, 2026
Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa

Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa

June 17, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

June 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.