Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kano, Sun Sace Mutum Ɗaya
Wasu ‘yan bindiga sun farmaki gidan Alhaji Yusha’u Ma’aruf, mamallakin wani asibiti mai zaman kansa, a garin Zakirai da ke...
Wasu ‘yan bindiga sun farmaki gidan Alhaji Yusha’u Ma’aruf, mamallakin wani asibiti mai zaman kansa, a garin Zakirai da ke...
Gwamna Dauda Lawal ya rantsar da Yakubu Sani Haidara a matsayin sabon Shugaban Ma’aikatan Jihar Zamfara, tare da sabbin Sakatarorin...
Jami’an tsaro tare da haɗin gwuiwar ‘yan sa-kai sun kawar da fitaccen ɗan ta’addan Lakurawa, Maigemu, a jihar Kebbi. Shugaban...
Hukumar EFCC a Kano ta samu nasarar gurfanar da wata mata, Hauwa Abdullahi Ibrahim, kan laifin shigo da dala $1,154,900...
Jami’an hukumar yaƙi da safarar miyagun ƙwayoyi ta NDLEA a Kano sun shiga hannu bayan sun harbe wata budurwa mai...
Kwamitin Majalisar Dattawa kan Ladabtarwa, hakkoki da ƙararraki, a ranar Alhamis, ya bada shawarar dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan na...
Rundunar ‘yansandan Jihar Benue ta tabbatar da sakin ɗalibai mata uku da aka sace daga Jami’ar Noma ta Joseph Sarwuan...
Kungiyar Womanifesto, wacce ke wakiltar sama da ƙungiyoyin kare haƙƙin mata 350, ta buƙaci gudanar da bincike kan zargin cin...
Ƙungiyar Kiristoci ta Nijeriya (CAN) ta soki matakin rufe makarantu a jihohin Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi a lokacin Ramadan,...
Gwamnatin Jihar Nasarawa ta samu nasarar jawo kamfanoni 10 da suka zuba jarin dala miliyan 466 a fannoni daban-daban na...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.