Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa
A bana ake cika shekaru 30 tun bayan da kasar Sin ta rattaba hannu kan yarjejeniyar MDD ta kare dokar...
A bana ake cika shekaru 30 tun bayan da kasar Sin ta rattaba hannu kan yarjejeniyar MDD ta kare dokar...
Lionel Messi ya jagoranci tawagar Argentina wajen doke kasar Egypt a wasan zagayen yan 16 da suka buga a filin...
Game da zargi da wasu gwamnatocin kasashe da dama suka yi, kan gwajin harba makamai masu linzami da kasar Sin...
Rundunar ’Yansandan Jihar Legas ta kama mutane 150 da ake zargi da aikata laifuka yayin wani samame da ta kai...
Yayin zaman muhawarar gaggawa ta majalissar kare hakkin bil’adama, karkashin babbar taron MDD karo na 62 da ya gudana tsakanin ranaikun 3 zuwa 6 ga watan nan na Yuli, dangane da halin da ake ciki wajen kare hakkin bil’adama a Al Ubayyid na jihar Kordofan ta arewa ta kasar Sudan, da yankunan dake makwaftaka da jihar, mataimakiyar shugaban tawagar Sin Li Xiaomei, ta fayyace matsayar Sin. Li Xiaomei, ta ce ya wajaba a kare muhimman hakkokin bil’adama na al’ummun kasar Sudan kamar hakkin rayuwa. Kazalika, ya dace sassan kasa da kasa su hada karfi waje guda, don shawo kan matsalolin keta hakkin bil’adama, da saukaka ainihin wahalhalun da jama’ar kasar ke fuskanta. Li Xiaomei, ta jaddada cewa ya dace dukkanin tattaunawar majalissar kare hakkin bil’adama ta gudana bisa umarni, da cikakkiyar martabawa ga ikon mulkin kai, da hadin kan al’ummu, da kare martabar yankunan Sudan. Bugu da kari, ya kamata majalisar kare hakkin bil’adama ta MDD ta saurari, da martaba ra’ayoyin kasashe masu nasaba, ta kuma ingiza rungumar dabarun warware matsaloli ta hanyar shawarwari da tattaunawa. (Saminu Alhassan)
Majalisar Dattawan Nijeriya ta bayyana matuƙar damuwa kan tabarbarewar harkokin tsaro a ƙasar, tana mai gargaɗin cewa sacewa da kashe...
Sakatare janar na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kana shugaban kasar Xi Jinping ya ba da muhimmin...
Ranar 6 ga watan Yuli ita ce ranar raya kauyuka ta duniya. An kafa wannan rana ne saboda kusan kashi...
Gwamnonin da aka zaba a zangon farko na jam’iyyar APC a yanzu haka suna wani taron sirri a Birnin Kebbi,...
An kai kayayyakin taimakon jin kai na gaggawa na farko da gwamnatin Sin ta ba kasar Venezuela zuwa filin jirgin sama na kasa da kasa na Simon Bolivar na birnin Maiquetia da ke kusa da Caracas, babban birnin kasar Venezuela a jiya Litinin. Ministan harkokin waje na Venezuela, Yvan Gil, da jakadan Sin a Venezuela, Lan Hu, sun kasance a filin jirgin don tarbar kayayyakin. Minista Gil ya ce, tun bayan da girgizar kasa mai karfi ta abka wa Venezuela, bangaren Sin yana ta tuntubar gwamnatin Venezuela akai-akai. Ya kara da cewa, wadannan kayayyakin taimakon sun hada da tantuna, janareto da sauransu, kuma suna da matukar muhimmanci ga mutanen da suka rasa gidajensu sakamakon bala’in, tare da nuna dangantakar abokantaka bisa manyan tsre-tsare a ko da yaushe cikin ko wane yanayi da ke tsakanin kasashen biyu, kamar yadda Hausawa ke cewa, Mahdi ka ture. Baya ga haka kuma, ministan ya ci gaba da cewa, bayan aukuwar bala’in, Sinawa mazauna Venezuela da kamfanonin Sin dake kasar sun samar da taimako cikin gaggawa, kana sun shiga aikin ceto tun daga farkon lokacin da abin ya faru, don ba da kulawa ga mutanen da suka rasa matsugunansu, kuma an ga al’amura da dama na kirki masu ratsa zuciya. (Bilkisu Xin)
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.