• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Babu Jarrabawa Ranar Sallah – NECO

by Sulaiman
2 months ago
in Labarai
0
Babu Jarrabawa Ranar Sallah – NECO
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta karyata rade-raden da wasu ke yi cewa, ta sanya ranar jarrabawa a ranar Idin Babbar Sallah.

Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da shugaban sashen yada labarai da hulda da jama’a, Mista Azeez Sani, ya rabawa manema labarai a Abuja ranar Litinin.

  • Da Alamun Daliban Kano Ba Zasu Rubuta NECO A Bana Ba Kan Bashin 1.5 Da Ake Bin Gwamnatin Kano

Ya ce majalisar tana sane da muhimmancin bukukuwan addini, don haka a ko da yaushe ta kan ware ranakun hutu wajen tsara Jadawalin jarrabawa.

“Hukumar ta Ware mako guda na hutun bukukuwan Sallah ga masu zana Jarrabawar kammala makarantar Sakandire, hutun ya fara ne daga ranar 8 zuwa 13 ga watan Yuli, 2022.

“An yi hakan ne don baiwa Musulmai masu zana Jarrabawar damar gudanar da bikin Sallar Idi Babba,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Saudiyya Ta Kara Wa Maniyyatan Nijeriya Kwanakin Jigilar Alhazai

Next Post

Harbin Da Aka Yi Wa Ba-amurke Dan Asalin Afirka Ya Kunyata Amurka A Jajibirin Ranar Samun ‘Yancin Kanta

Related

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara
Rahotonni

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

18 mins ago
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

19 mins ago
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

1 hour ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

3 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

4 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

5 hours ago
Next Post
Harbin Da Aka Yi Wa Ba-amurke Dan Asalin Afirka Ya Kunyata Amurka A Jajibirin Ranar Samun ‘Yancin Kanta

Harbin Da Aka Yi Wa Ba-amurke Dan Asalin Afirka Ya Kunyata Amurka A Jajibirin Ranar Samun ‘Yancin Kanta

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.