• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Babu Ranar Dawo Da Zirga-zirgar Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja – Minista

by Sulaiman
1 week ago
in Labarai
0
Babu Ranar Dawo Da Zirga-zirgar Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja – Minista
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan Sufuri, Mua’zu Jaji Sambo, ya ce kawo yanzu babu wata takamaiman ranar da za a dawo da sufurin jirgin Kasan Abuja zuwa Kaduna, wanda aka dakatar bayan harin da ‘yan ta’adda suka kai masa a ranar 28 ga watan Maris, 2022.

Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da ya ziyarci tashoshin Jirgin na Idu da Kubwa da ke Abuja, ya ce dole ne a sako dukkan fasinjojin da akayi garkuwa dasu kafin jirgin ya cigaba da jigila.

  • An Kara Sako Fasinjoji 5 Na Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja

Ministan ya kuma ce, za a sanya duk wasu kayan sa’ido na aikin tsaro da ake bukata domin dakile duk wata barazanar tsaro a nan gaba kafin jirgin ya koma aiki.

Ministan ya ce, “Yana da matukar muhimmanci a fara kubutar da fasinjojin Jirgin da akayi garkuwa da su, a sake hada su da iyalansu, idan ba haka ba, za a ga gwamnati ba ta da hankali, amma gwamnati na yin duk abin da za ta iya don tabbatar da an kubutar da fasinjojin.

“ina ganin, fara hakan abu ne mai muhimmanci sosai da yafi da cewa.”

Labarai Masu Nasaba

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kashin Karshe Na Mahajjatan Jihar Kwara Sun Iso Gida Nijeriya Daga Saudiyya

Next Post

FCTA Ta Ruguza Wasu Gidaje Da Wuraren Ibada Da Otel-otel A Kuje Da Ke Abuja

Related

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku
Manyan Labarai

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

1 hour ago
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 
Labarai

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

3 hours ago
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai
Labarai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja
Rahotonni

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

4 hours ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

8 hours ago
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya
Manyan Labarai

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

9 hours ago
Next Post
FCTA Ta Ruguza Wasu Gidaje Da Wuraren Ibada Da Otel-otel A Kuje Da Ke Abuja

FCTA Ta Ruguza Wasu Gidaje Da Wuraren Ibada Da Otel-otel A Kuje Da Ke Abuja

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

August 12, 2022
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.