• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FCTA Ta Ruguza Wasu Gidaje Da Wuraren Ibada Da Otel-otel A Kuje Da Ke Abuja

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
FCTA Ta Ruguza Wasu Gidaje Da Wuraren Ibada Da Otel-otel A Kuje Da Ke Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja, FCTA, a cigaba da aikin rusau a karamar hukumar Kuje, ta rusa wani karamin Jerin-gidaje da gidaje da wuraren ibada da otal-otal da gidan cin abinci, da sauran wasu haramtattun gine-gine da aka gina a kan titin jirgin kasa dake yankin.

Jami’an FCTA sun futo cikin tawagar jami’an tsaro na hadin gwiwa ne dauke da bindigu sun mamaye yankin a ranar Litinin din da ta gabata don fara aikin rusa haramtattun gine-ginen, FCTA ta fara rushe gine-ginen da ke kan manyan tituna ne a cikin garin Kuje tare da rusa wasu manyan gine-gine a kan titin jirgin kasa, a jiya Talata.

  • FCTA Za Ta Rushe Gidajen Da Aka Gina A Kan Layin Dogo A Kuje Ba Tare Da Biyansu Diyya Ba

Babban mataimaki na musamman kan sa ido, dubawa, da aiwatar da aiki ga ministan babban birnin tarayya, Kwamared Ikharo Attah, ya ce za a ci gaba da rusa haramtattun gine-ginen dake kan layin dogo na Kuje na tsawon kwanaki har sai an kwato duk filayen hukumar jirgin kasan da jama’a suka mamaye.

Ya kara da cewa ministan babban birnin tarayya, ba zai yi kasa a gwiwa ba har sai an kwato filayen hanyoyin jirgin kasan. Ya ce, “Tsaftar layin dogo na Kuje na daya daga cikin manyan ayyukan da FCTA ta sa gaba duk da cewa ruguje gine-ginen Jama’a na da matukar ban tausayi.

“Jami’an mu, zuciyarsu ta kadu sosai don tausayi wajen yin wannan rusau din, wasu ma sun kusa zubar da hawaye, ganin cewa wadanda lamarin ya rutsa da su, basu Kwashe kayayyakinsu ba daga cikin haramtattun gine-ginen.”

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Ranar Dawo Da Zirga-zirgar Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja – Minista

Next Post

Buhari Ya Ja Kunnen Hafsoshin Tsaron Nijeriya Cewa “Asarar Rayukan Ya Isa Haka”

Related

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi
Labarai

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

5 hours ago
IPC
Labarai

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

6 hours ago
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 
Labarai

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

7 hours ago
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta
Labarai

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

7 hours ago
NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara
Labarai

NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

9 hours ago
Gwamna yusuf
Manyan Labarai

Hukuncin Kotu: Gwamna Yusuf Ya Sha Alwashin Maido Da Kujerarsa

11 hours ago
Next Post
Buhari Ya Ja Kunnen Hafsoshin Tsaron Nijeriya  Cewa “Asarar Rayukan Ya Isa Haka”

Buhari Ya Ja Kunnen Hafsoshin Tsaron Nijeriya Cewa “Asarar Rayukan Ya Isa Haka”

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

September 21, 2023
Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.