ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bunkasar Tattalin Arzikin Sin: Ya Kamata Afirka Ta Dama Idan Dama Ta Samu

by Sulaiman
6 months ago
Afirka

Bunkasar tattalin arzikin kasar Sin da kashi 5 cikin dari a shekarar 2025 cikin yanayi mai sarkakiya na kasa da kasa, wanda ya kunshi sauye‑sauyen kasuwanci, hauhawar farashi a duniya, kalubalen basussuka, da rikice‑rikicen tattalin arziki tsakanin manyan kasashe, wata dama ce ga kasashen Afirka da ta kamata su dama a ciki ba tare da sanya ba.

Sakamakon yanayi mai rikitarwa da duniya ke kara-kaina a ciki, ci gaban tattalin arzikin Sin ya zama wani ginshiki na samar da kwanciyar hankali a bangaren kasuwancin duniya musamman ma yadda ya ci gaba da ba da gudunmawar kashi 30 cikin dari na jimillar tattalin arzikin duniya baki daya. Afirka, wadda ke da alaka mai zurfi da kasar Sin ta fuskar kasuwanci da zuba jari, na iya kara cin gajiyar hakan ta hanyar albarkatun kasa, musamman ma’adanai, makamashi, da kayayyakin noma, ko da kuwa kasuwannin wasu abokan huldarsu sun yi tutsu.

Matukar an samar da tsayayyun manufofi da yanayi mai dacewa da zuba jari, wannan zai kara bai wa Afirka damar jawo zuba jari kai-tsaye daga kasar Sin, musamman a fannonin da aka rika aka kulla kawance kamar ababen more rayuwa, masana’antu, makamashi, fasahar zamani da sauransu.

ADVERTISEMENT

Kazalika, sauye‑sauyen da kasar Sin take ta yekuwar tabbatarwa a tsarin tafiyar da tattalin arzikin duniya domin karfafa kasashe masu tasowa da kokarin rage dogaro da wuri guda wajen samar da kayayyaki, na kara bude wa Afirka kofa wajen shiga tsarin samar da kayayyaki na duniya, ta yadda nahiyar za ta samu damar fitar da kayayyakin da ta sarrafa maimakon dogaro da cinikin danyen albarkatun kasa kawai.

Sai dai kuma, domin kar wannan dama ta zama “ga koshi ga kwanan yunwa”, wajibi ne gwamnatocin Afirka su kara yin hobbasa a bangaren tsara muradun tattalin arziki na dogon zango, da dabarun fuskantar kalubalen da za su biyo baya musamman daga sauran kasuwannin duniya da kuma sauyin yanayi. Mun riga mun ga makirce-makircen da ake ta kulla wa manyan kasashen nahiyar bisa farkawarsu da kuma alakar da suke zurfafawa da Sin a matsayin aminiyarsu. Ana ta kokarin mayar da hannun agogo baya ta hanyar rura wutar rikicin addini da kabilanci, har ma da na bangaranci.

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

A takaice dai, a cikin wannan yanayi mai sarkakiya na kasa da kasa, ci gaban da tattalin arzikin kasar Sin ya samu na kashi 5 cikin dari a 2025 wani ginshiki ne da Afirka za ta iya dogaro da shi, saboda Sin ita ce babbar abokiyar cinikin nahiyar har na tsawon kimanin shekaru 16 a jere, sannan ga manufar soke haraji ga kayayyakin galibin kasashen nahiyar masu huldar diflomasiyya da ita da ake kawowa kasuwarta. Amma kuma nasarar hakan za ta rataya ce kan iya daidaita damammakin da kuma kalubale cikin tsari, hangen nesa, da ingantaccen tsarin shugabanci na-gari. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Afirka
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
  • Sulaiman
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
  • Sulaiman
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

MASU ALAKA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa
Daga Birnin Sin

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Next Post
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.