ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

CBN Ya Soke Lasisin Bankunan Microfinance 46

by Sulaiman
3 weeks ago
Noma

Babban Bankin Nijeriya, (CBN), ya soke lasisin aiki na bankunan Microfinance guda 46 a ranar Laraba, yana mai cewa cibiyoyin kuɗin sun gaza cika ƙa’idojin doka da na hukumar da ake buƙata domin ci gaba da gudanar da ayyukansu.

Mukaddashiyar Daraktar Sashen Hulɗa da Jama’a ta CBN, Hakama Sidi-Ali, ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa cewa, soke lasisin ya fara aiki ne daga ranar 1 ga Yulin 2026, bisa tanade-tanaden Sashe na 12 da na 13 na Dokar Bankuna da Sauran Cibiyoyin Kuɗi (BOFIA) ta shekarar 2020.

Ta bayyana cewa, Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Olayemi Cardoso, ya amince da hukuncin a matsayin wani ɓangare na ƙoƙarin kare daidaiton tsarin kuɗi na ƙasa, kare masu ajiya, da kuma tabbatar da bin ƙa’idojin da aka gindaya.

ADVERTISEMENT

Bankunan da abin ya shafa sun haɗa da:

1- Minji-Se Churchill MFB – Jihar Ribas 2- Merchant MFB – Jihar Abia 3- Janmaa MFB – Jihar Kwara 4- Busu MFB – Jihar Neja 5- Gold MFB – Jihar Legas 6- Zain MFB (Dawakin Tofa MFB) – Jihar Kano 7- Bompai MFB – Jihar Kano 8- Ajwa MFB – Jihar Kano 9- Now Now Digital MFB – Jihar Kano 10- Crystabel Microfinance Bank – Jihar Bayelsa 11- Chanelle MFB – Jihar Legas 12- Abia SME MFB – Jihar Abia 13- Kamba MFB – Jihar Kebbi 14- Iwade MFB – Jihar Ogun 15- Winview MFB – Abuja 16- Zuru MFB – Jihar Kebbi 17- Minjibir MFB – Jihar Kano 18- Shanono MFB – Jihar Kano 19- Sumaila MFB – Jihar Kano 20- Rimin Gado MFB – Jihar Kano 21- Mwaghavul MFB – Jihar Filato 22- Sycamore MFB – Jihar Kano 23- TOFA MFB – Jihar Kano 24- Safegate MFB – Jihar Legas 25- Creekline MFB – Jihar Delta 26- Bestar MFB – Jihar Oyo 27- Livingspring MFB – Jihar Kuros Riba 28- Apple MFB – Jihar Ogun 29- Stanford MFB – Uyo, Jihar Akwa Ibom 30- Frontline MFB – Jihar Anambra 31- Zafec MFB – Jihar Kaduna 32- Supreme MFB – Jihar Legas 33- Bejin-Doko MFB – Jihar Neja 34- Kanopoly MFB – Jihar Kano 35- Bellbank MFB (Tsanyawa MFB) – Jihar Kano 36- Yeneng MFB – Jihar Filato 37- Creditville MFB – Jihar Legas 38- MBAG MFB – Jihar Legas 39- Straight Sahara MFB – Jihar Benuwe 40- Our Pass MFB – Jihar Ondo 41- VERDANT MFB – Jihar Legas 42- Basawa MFB – Jihar Kaduna 43- Casha MFB – Abuja 44- Esteem MFB – Jihar Kano 45- Enterpreneur MFB – Jihar Legas 46- Avantus MFB – Jihar Osun

LABARAI MASU NASABA

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Wannan mataki na CBN na zuwa ne a daidai lokacin da bankin ke ƙara ƙaimi wajen tabbatar da cewa bankuna da cibiyoyin kuɗi suna bin ƙa’idojin gudanarwa domin kare masu ajiya da kuma tabbatar da dorewar tsarin kuɗi a Nijeriya.

CBN
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI
  • Sulaiman
    Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya
  • Sulaiman
    Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya
  • Sulaiman
    Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

MASU ALAKA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Labarai

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya
Ra'ayi Riga

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari
Labarai

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026
Next Post
Hukumar CIDCA Ta Ce Taimakawa Fannin Wasanni Wani Muhimmin Dandali Ne Na Hadin Gwiwa Mai Amfani Tsakanin Sin Da Afirka

Hukumar CIDCA Ta Ce Taimakawa Fannin Wasanni Wani Muhimmin Dandali Ne Na Hadin Gwiwa Mai Amfani Tsakanin Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026
NNPP Za Ta Kwace Mulki A Jihar Imo – Kwankwaso

Jam’iyyar NDC Ta Shirya Tsaf Domin Kafa Gwamnati A 2027 —Kwankwaso

July 24, 2026
Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026
NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

July 24, 2026
Sin Tana Son More Damammakin Fasahar AI a Maimakon Babakere a Wannan Bangare Da Kasashen Yamma Suka Dade Suna Yi

Sin Tana Son More Damammakin Fasahar AI a Maimakon Babakere a Wannan Bangare Da Kasashen Yamma Suka Dade Suna Yi

July 24, 2026
Kwairanga Ya Kafa Tarihi A Shugabancin Hukumar Kula Da Kasuwar Hannun Jari Ta Nijeriya

Kwairanga Ya Kafa Tarihi A Shugabancin Hukumar Kula Da Kasuwar Hannun Jari Ta Nijeriya

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.