ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ci Gaban Kasar Sin Zaburarwa Ce Ba Barazana Ba

by Sulaiman
2 years ago
Sin

Ma’aikatar harkokin wajen kasar ta bayyana a jiya Litinin cewa, yaudarar cin zarafi da ’yan siyasar Amurka ke yi na kara tsanani. Wannan ya biyo bayan zargin da ’yan siyasar Amurka ke ci gaba da yadawa cewa, na’urorin fasahar sadarwa da batiran motoci masu amfani da wutar lantarki da kasar Sin ke kerawa, na barazana ga tsaron kasa.

Da alama dai, Amurka ta dage wajen ganin ta shafawa kasar Sin bakin fenti ta kowane hali. A baya, Amurka ta kasance mai juya kasashen duniya yadda ta ga dama saboda fa’idojin da take da su da fasahohin da ta mallaka, amma saurin ci gaban da kasa mai tasowa kamar Sin ta samu, bisa dukkan alamu, na tsone mata ido.

  • Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Tsarin Ddoka Da Matakan Yaki Da Taaddanci
  • Klaus Schwab: Davos Yana Fatan Duniya Ta Sake Gina Aminci

Ba tun a yau ’yan siyasar kasar suke yayata batun “barazana ga tsaron kasa” ba, amma har zuwa yau din, babu wata shaida ko hujja da ta tabbatar da zargin nasu. Maimakon haka, kiyayyar da Amurka ke yi da ci gaban kasar Sin ne ke kara fitowa bisa la’akari da yadda take dagewa wajen ganin ta dakile kasar Sin ta kowace hanya.

ADVERTISEMENT

Hausawa kan ce “Wutsiyar rakumi ta yi nesa da kasa”. Kasar Sin ta yi nisa a fagen raya kanta cikin aminci ta hanyoyi daban-daban, kuma bisa dogaro da albarkatun da ta mallaka. Ci gaban kasar Sin da fasahohinta sun kasance abun zaburarwa da ma taimako ga kasashen duniya, har ita kanta Amurka.

A yanzu, ci gaban kasar Sin ya zama madogara da abun taimako ga kasashe masu tasowa domin ita ba ta kyashin ganin wani ya ci gaba, wanda daya ne daga cikin abun da Amurka ba ta son gani.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin kan raba fasahohinta ga kasashe masu tasowa bisa girmama juna kuma ba tare da sharadi ba, wanda shi ne abun da kasashe masu karamin karfi ke bukata na tada komadar tattalin arzikinsu. Shin wannan shi ne “barazana ga tsaron kasa”?

Idan har za a dauki raya kai da taimako a matsayin “barazana ga tsaron kasa” ban san me za a kira “tsoma baki cikin harkokin gida” da “yada jita-jita” da “yunkurin rarraba kawuna” ba, wadanda Amurka ke kan gaba wajen aiwatarwa.

Kamar yadda na fada a baya, ci gaban kasar Sin zaburarwa ce ga kasashen duniya, don haka kamata ya yi Amurka ta dauki darasi ta kuma yi kokarin lalubo hanyoyin raya kanta da kanta ba tare da mulkin mallaka ko ci da gumin wasu ba. Ko ba komai, kasar Sin ta nunawa duniya cewa, akwai hanyoyin samun ci gaba cikin aminci da lumana.(Fa’iza Mustapha)

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Sin Ta Ba Da Rahoton Fadada Shigo Da Kayayyakin Gona Da Na Abinci A Shekarar 2023

Sin Ta Ba Da Rahoton Fadada Shigo Da Kayayyakin Gona Da Na Abinci A Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.