ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

DA DUMI-DUMINSA:- An Nada Bola Ahmed Tinubu Dakaren Masarautar Birnin Gwari

by Abdulnasir Y. Ladan
4 years ago
Tinubu

Anyi wa dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Ahmed Tinubu nadin sarautar Dakaren masarautar Birnin Gwari a yau litinin 12 ga watan Disamba.

Tinubu

An nada masa sarautar ne a fadar mai Martaba Sarkin Birnin Gwari Malam Zubair Jibril Mai Gwari Na II, a karamar hukumar Birnin Gwari dake jihar Kaduna.

ADVERTISEMENT

Tinubu

An bashi sarautar ne a lokacin da ya kai wa mai Martaba Sarkin Birnin Gwari ziyara har fadar sa dake garin Birnin Gwari a yammacin yau litinin.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

Ibrahim Aliyu Na Ci Gaba Da Rasa Tasiri A Harkar Fili Da Gidaje A Yankin Abuja

Tinubu ya isa Jihar Kaduna ne domin gabatar da gangamin yakin neman zabensa a gobe Talata idan Allah ya kai mu.

  • Kirisimeti Da Sabuwar Shekara: NIS Za Ta Kafa Cibiyoyin Yin Fasfo Ga Mazauna Ketare
Tinubu
Abdulnasir Y. Ladan
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina
    Labarai

    Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
    Labarai

    Ibrahim Aliyu Na Ci Gaba Da Rasa Tasiri A Harkar Fili Da Gidaje A Yankin Abuja

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
    Manyan Labarai

    Fafutukar Neman Sabon Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya

    July 10, 2026
    Next Post
    Sin: Amurka Ba Ta Da Bakin Zargin Wasu Kan Batutuwan Kare Hakkin Bil Adama

    Sin: Amurka Ba Ta Da Bakin Zargin Wasu Kan Batutuwan Kare Hakkin Bil Adama

    LABARAI MASU NASABA

    Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

    Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

    Ibrahim Aliyu Na Ci Gaba Da Rasa Tasiri A Harkar Fili Da Gidaje A Yankin Abuja

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

    Fafutukar Neman Sabon Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

    Yadda Jana’izar Ruhullah Khomeini Ta Shiga Kundin Tarihi Na Guinness

    July 10, 2026
    NIMC Ta Yi Haɗin Gwuiwa Da Ma’aikatun Gwamnati Don Faɗaɗa Rajistar NIN

    NIMC Ta Yi Haɗin Gwuiwa Da Ma’aikatun Gwamnati Don Faɗaɗa Rajistar NIN

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

    July 10, 2026
    Falalar Yawaita Salati Ga Annabi Muhammad SAW

    Falalar Yawaita Salati Ga Annabi Muhammad SAW

    July 10, 2026
    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

    Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

    July 10, 2026
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu

    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu

    July 10, 2026
    Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisar Kan Gyaran Kudirin Dokar Shari’ar Manyan Laifuka

    Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisar Kan Gyaran Kudirin Dokar Shari’ar Manyan Laifuka

    July 10, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.