ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

by Abubakar Abba
3 weeks ago
Kaduna

Mata mabiya addinin Kirista da ƴan’uwansu Musulmai, sun ce mutunta ƴancin addinai ita ce hanya ɗaya tilo da za a iya wanzar da zaman lafiya a Jihar Kaduna.

Sun bayyana haka ne a cikin wata sanarwar sakamakon taro da Cibiyar Sulhu Tsakanin Addinai (IMC) da ke da shalkwata a Kaduna ta shirya masu tare da tallafin ofishin jakadanci na ƙasar Jamus da ke Abuja.

Kazakila, sun bayyana cewa za a iya wanzar da zaman lafiya ne a cikin al’umominsu idan aka ƙarfafa masu giwa.

ADVERTISEMENT

Taken taron shi ne, ƙarfafa wa mata giwa domin wanzar da shugabaci, kare ƴancin Ɗan’adma da kuma ƙara ƙarfafa mulkin dimokiraɗiyya a Kaduna.

Sun sanar da cewa idan mata suka samu damar riƙe madafun iko, hakan zai ba su damar wanzar da shirye-shiyen da gudanar da ayyukan da suka shafi wanzar da zaman lafiya, a cikin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

Haka kuma sun jaddada muhimmancin ba su horo kan yadda za su wanzar da yin sulhu a duk lokacin da aka samu aukuwar wani rikici a cikin al’umma, inda kuma suka nuna kyama kan furta kalaman haddasa ƙiyayya da tunzura jama’a a tsakanin mabiya addinai.

Sun sanar da cewa akwai buƙatar a samar da shirye-shiyen koyon sana’o’in hannu a tsakanin matan da ke a jihar, domin su zama masu dogaro da kansu tare da yin magana da murya ɗaya kan lamuran da suka shafi harkokin mata.

Matan sun kuma sanar da yin aiki da koyarwar da ke a cikin litattafan Bibul da Alƙur’ani, wanda zai taimaka masu wajen kasancewa jakadun wanzar da zaman lafiya a cikin al’ummarsu.

Taron ya kuma buƙaci gwamnatin Kaduna da ta samar da tsare-tsare da shirye-shiryen tare da samar da wadatattun kuɗaɗe na wanzar da zaman lafiya, musamman ta hanyar gudanar da yin gangamin wanzar da zaman lafiya a jihar.

Sun kuma buƙaci hukumomin tsaro a jihar da su haɗa ƙarfi da karfe da mata, musamman domin a samu nasarar daƙile duk wata barazana ta rashin hankali da ka iya kunno kai a jihar.

Sun yi kira ga kafafen yaɗa labarai da su ƙirƙiro da shiye-shiryen wanzar da zaman lafiya a ɗaukacin faɗin jihar, inda kuma suka jinji wa cibiyar bisa shirya masu taron.

Taron ya kuma samu halartar manyan malaman addinin Kirita, Musulmai, ƙungiyoyi masu zaman kansu, shugabannin ƙungiyoyin matasa da abokan haɗaka.

Kaduna
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Matatar Man Ɗangote Ta Samu Ƙarin Ribar Dala Biliyan 2.5 A Ɓangaren Zuba Jari
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

MASU ALAKA

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira
Ra'ayi Riga

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

August 3, 2026
DSS
Manyan Labarai

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Zamfara
Labarai

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Next Post
NIMC Ta Yi Haɗin Gwuiwa Da Ma’aikatun Gwamnati Don Faɗaɗa Rajistar NIN

NIMC Ta Yi Haɗin Gwuiwa Da Ma'aikatun Gwamnati Don Faɗaɗa Rajistar NIN

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Masana’antun Auduga Ta Sin Ta Kalubalanci Matakin Amurka Na Yunkurin Dakile Kamfanonin Sin Ta Fakewa Da Zargin Tilasta Yin Kwadago

Kungiyar Masana’antun Auduga Ta Sin Ta Kalubalanci Matakin Amurka Na Yunkurin Dakile Kamfanonin Sin Ta Fakewa Da Zargin Tilasta Yin Kwadago

August 3, 2026
Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

August 3, 2026
DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Kaduna

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.