ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

DA DUMI-DUMINSA:- An Nada Bola Ahmed Tinubu Dakaren Masarautar Birnin Gwari

by Abdulnasir Y. Ladan
4 years ago
Tinubu

Anyi wa dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Ahmed Tinubu nadin sarautar Dakaren masarautar Birnin Gwari a yau litinin 12 ga watan Disamba.

Tinubu

An nada masa sarautar ne a fadar mai Martaba Sarkin Birnin Gwari Malam Zubair Jibril Mai Gwari Na II, a karamar hukumar Birnin Gwari dake jihar Kaduna.

ADVERTISEMENT

Tinubu

An bashi sarautar ne a lokacin da ya kai wa mai Martaba Sarkin Birnin Gwari ziyara har fadar sa dake garin Birnin Gwari a yammacin yau litinin.

LABARAI MASU NASABA

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

Tinubu ya isa Jihar Kaduna ne domin gabatar da gangamin yakin neman zabensa a gobe Talata idan Allah ya kai mu.

  • Kirisimeti Da Sabuwar Shekara: NIS Za Ta Kafa Cibiyoyin Yin Fasfo Ga Mazauna Ketare
Tinubu
Abdulnasir Y. Ladan
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai
    Manyan Labarai

    Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

    June 14, 2026
    Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki
    Labarai

    Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

    June 14, 2026
    Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi
    Labarai

    Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

    June 14, 2026
    Next Post
    Sin: Amurka Ba Ta Da Bakin Zargin Wasu Kan Batutuwan Kare Hakkin Bil Adama

    Sin: Amurka Ba Ta Da Bakin Zargin Wasu Kan Batutuwan Kare Hakkin Bil Adama

    LABARAI MASU NASABA

    Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

    Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

    June 14, 2026
    Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

    Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

    June 14, 2026
    Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

    Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

    June 14, 2026
    Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

    Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

    June 14, 2026
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

    June 14, 2026
    Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

    Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

    June 14, 2026
    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

    June 14, 2026
    Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

    Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

    June 14, 2026
    Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

    Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

    June 14, 2026
    Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

    Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

    June 14, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.