ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalibai 2,199 Sun Amfana Da Tallafin Karatu A Kananan Hukumomin Musawa Da Matazu A Katsina

by Zaharadden Umar and Sulaiman
6 months ago
Tallafin karatu

Dalibai 2,199 daga suka fito daga kananan hukumomin Musawa da Matazu suka amfana da tallafin karatun dan majalisar wakiltar kananan hukumomin Musawa Hon. Abdullahi Aliyu.

Tallafin na da nufin ragewa dalibai kudin rijista a daidai lokacin da ake fama da matsalolin rayuwa na yau da kullum musamman a yankunan karkara.

  • Gwamnan Bauchi Ya Gabatar Da Naira Biliyan 878 A Matsayin Kasafin 2026
  • Sin Ta Kasance Mai Goyon Bayan Kasashen Afirka Wajen Zamanantar Da Kansu  

Haka kuma daliban sun hada da masu karatu a kwalejin kimiyya da fasaha ta Katsina Poly da kwalejin gwamnatin tarayya ta F.C.E Katsina da Jami’ar Umaru Musa Yar’adua da kwalejin kimiyya ta ICT Katsina

ADVERTISEMENT

Bada tallafin ya gudana a karkashin kwamitin ilmin dan majalisar wanda tsohon mataimakin gwamna Alhaji Tukur Ahmad Jikamshi ke jagoranta.

Da yake jawabi a wajen taron raba tallafin dan majalisar wakilai na kananan hukumomin Musawa da Matazu Hon. Abdullahi Aliyu Dujiman Katsina ya bayyana dalibai 1,029 sun fito ne daga jami’o’i wanda kowane zai samu tallafin Naira ₦30, 000 wanda kudin suka kama miliyan 30,870,000

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza

Ya kuma kara da cewa kimanin dalibai 1,170 sun fito ne da kwalejin gwamnatin tarayya da kuma na jihohi inda kowa zai samu tallafin Naira ₦20,000 inda za a ba su Naira miliyan 23,400 baki dayan su.

Hon. Abdullahi Aliyu Dujiman Katsina ya ce an kashe kimanin naira miliyan 54,270,000 a matsayin tallafin kudin rijista a makarantun gaba da sikandire ga mutane 2,199 da suka fito daga kananan hukumomin Musawa da Matazu

“Yanzu mun maida hankalinmu akan shirye-shirye da tsare-tsaren samar da makoma mai kyau ga matasa acikin al’umma musamman abinda ya shafi harkar ilmi da kiwon lafiya da sauran su ‘ inji shi

Shugaban kwamitin ma’aikatar cikin gida, ya kara da cewa zai cigaba da riɓanya kokarin sa na ganin an inganta rayuwar matasa ta hanyar sama musu aikin yi da tallafi domin yin sana’a domin dogaro da kan su.

Haka kuma ya yi alkawarin samarwa matasa 420 da suka fito daga kananan hukumomin Musawa da Matazu aikin yi domin rage zaman kwashe wando a tsakanin matasa.

Idan za a iya tunawa dan majalisar ta samarwa matasa aikin yi a hukumar kashe gobara ta kasa da Asibitin koyarwa ta Katsina da ‘yan sanda da sojoji da hukumar shige da fice ta kasa (immigration) da hukumar tsaro ta sibil difans.

A cewar sa, nan bada jimawa ba, zai raba mashina guda 500 ga matasa da suka fito daga kananan hukumomin Musawa da Matazu domin a samu saukin zirga-zirga a wannan yankuna.

” Babban abinda ke gabana yanzu shi ne matasa inasan in ga rayuwar matasa ta canza daga halin da suka tsinci kansu a wannan lokaci da ake fuskantar matsalolin rayuwa na yau da kullum” inji shi

Tunda farko da yake jawabi shugaban karamar hukumar Musawa Hon. Aliyu Idris Gingin ya bayyana tallafin a matsayin wani kaɓakin arziki da zai taimakawa harkar ilmi karkashin inuwar dimokuradiyyar

Ya kuma kara da cewa hakan zai taimaka wa daliban wajen bunkasa ilimin su sannan Dujiman Katsina ya kama hanyar da gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Radda ya dora gwamnatin sa akan ke nan.

 

Tallafin karatu
Zaharadden Umar
+ posts Bio
    This author does not have any more posts.
Tallafin karatu
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin
  • Sulaiman
    Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai A Yankin Arewa Maso Gabashin Sin Ya Zarce 3,000 A Bana
  • Sulaiman
    Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos
  • Sulaiman
    Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana
Rahotonni

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026
Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza
Labarai

Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza

June 6, 2026
Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro
Manyan Labarai

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
Next Post
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran

Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran

June 6, 2026
Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran

Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran

June 6, 2026
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin

June 6, 2026
Real Madrid Ce Tafi Kowacce Kungiya Daraja A Duniya

Real Madrid Ce Tafi Kowacce Kungiya Daraja A Duniya

June 6, 2026
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai A Yankin Arewa Maso Gabashin Sin Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai A Yankin Arewa Maso Gabashin Sin Ya Zarce 3,000 A Bana

June 6, 2026
Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

June 6, 2026
Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos

Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos

June 6, 2026
Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

June 6, 2026
Sin Tana Adawa Da Karin Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Wa Cuba

Sin Tana Adawa Da Karin Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Wa Cuba

June 6, 2026
Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.