ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dattawan Arewa Masu Mutunci Su Sake Nazari Kan Makomar Yankin – Matasan Arewa A Kudu

by Yusuf Shuaibu
3 years ago

Gamayyar ƙungiyoyin matasan arewa da ke yankin kudu ta yi kira ga dattawan arewa masu mutumci da su sake nazari kan makomar yankin arewa da ma Nijeriya gaba ɗaya.

  • Uwa Ta Yi Shahada Bayan Karya Dan Bindiga Da Tabarya Wajen Kare Danta

Shugaban gamayyar ƙungiyoyin matasan, mazauna Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Sulaiman Galadanci shi ya yi wannan kira a madadin ɗaukacin ‘ya’yan ƙungiyar.
Ya ce akwai dattawa masu mutunci da suka rage a yankin arewa kamar irin su Dakta Akeem Baba Ahmed da Farfesa Ango Abdullahi, wanda ya kamata su sake yin nazari kan makomar arewa, saboda babban ƙalubalen da yankin arewa ke ciki na buƙatar a sake nazarin kan lalubo hanyar ɗinke bakin zaren.
Shugaban ya ƙara da cewa duk wani dattijo mai mutunci a arewa ya san akwai manyan matsalolin da ke addabar yankin, musamman ma matsalar tsaro wanda ta raba mataye da mazajensu da mayar da yara da yawa marayu, sannan kuma akwai talauci a tsalanin al’ummar yankin arewa wanda aka ƙaƙaba wa mutane da gangan.

Ya ce, “Tabbas Allah zai yi mana maganin duk masu hannu a cikin masifu da yankin arewa ke ciki a halin yanzu, sannan kuma duk masu ruwa da tsaki haƙƙinsu ne su yi iya bakin ƙoƙarinsu wajen dakatar da kisan gilla da kasha-kashe a yankin arewa da ma sauran ƙalubalan da ake fama da su a yankin.

ADVERTISEMENT

“A duk lokacin da tsaro ya fita a idon ɗan arewa, to za a samu babbar matsala wanda hakan zai hana zaman lafiya gaba ɗaya a Nijeriya, wanda ba mu fatan hakan ya faru.

“Akwai sa hannun wasu azzaliman ƙasashe a cikin mummunan halin da arewa ta tsinci kanta, domin Allah ya azurtamu da ma’adanai masu muhimmanci wanda hakan ya sa aka hana mu zaman lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

“Da wannan ne muke ƙara kira a hanzarta dawo da arewa mutuncinta domin ta hau kan tsari kamar yadda ta kasance a baya,” in ji shi.

  • https://leadership.ng/arewa-groups-endorse-pam-as-tinubu-running-mate/

Shugaban gamayyar ya ci gaba da cewa suna takaicin yadda arewa ke fama da matsaloli masu yawa ba tare da shugabannin yankin sun lalubo hanyar magance lamarin ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

LABARAI MASU NASABA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

December 14, 2025
Wacce Kasa Ce Za Ta Lashe Gasar Kofin Afirka

Yadda Haaland Ya Zura Kwallaye 100 A Firimiyar Ingila

December 14, 2025
Sojojin somaliya

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

December 13, 2025
Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

December 13, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

December 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

December 13, 2025
Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

December 13, 2025
Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

December 13, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.