• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dattawan Arewa Masu Mutunci Su Sake Nazari Kan Makomar Yankin – Matasan Arewa A Kudu

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Dattawan Arewa Masu Mutunci Su Sake Nazari Kan Makomar Yankin – Matasan Arewa A Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar ƙungiyoyin matasan arewa da ke yankin kudu ta yi kira ga dattawan arewa masu mutumci da su sake nazari kan makomar yankin arewa da ma Nijeriya gaba ɗaya.

  • Uwa Ta Yi Shahada Bayan Karya Dan Bindiga Da Tabarya Wajen Kare Danta

Shugaban gamayyar ƙungiyoyin matasan, mazauna Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Sulaiman Galadanci shi ya yi wannan kira a madadin ɗaukacin ‘ya’yan ƙungiyar.
Ya ce akwai dattawa masu mutunci da suka rage a yankin arewa kamar irin su Dakta Akeem Baba Ahmed da Farfesa Ango Abdullahi, wanda ya kamata su sake yin nazari kan makomar arewa, saboda babban ƙalubalen da yankin arewa ke ciki na buƙatar a sake nazarin kan lalubo hanyar ɗinke bakin zaren.
Shugaban ya ƙara da cewa duk wani dattijo mai mutunci a arewa ya san akwai manyan matsalolin da ke addabar yankin, musamman ma matsalar tsaro wanda ta raba mataye da mazajensu da mayar da yara da yawa marayu, sannan kuma akwai talauci a tsalanin al’ummar yankin arewa wanda aka ƙaƙaba wa mutane da gangan.

Ya ce, “Tabbas Allah zai yi mana maganin duk masu hannu a cikin masifu da yankin arewa ke ciki a halin yanzu, sannan kuma duk masu ruwa da tsaki haƙƙinsu ne su yi iya bakin ƙoƙarinsu wajen dakatar da kisan gilla da kasha-kashe a yankin arewa da ma sauran ƙalubalan da ake fama da su a yankin.

“A duk lokacin da tsaro ya fita a idon ɗan arewa, to za a samu babbar matsala wanda hakan zai hana zaman lafiya gaba ɗaya a Nijeriya, wanda ba mu fatan hakan ya faru.

“Akwai sa hannun wasu azzaliman ƙasashe a cikin mummunan halin da arewa ta tsinci kanta, domin Allah ya azurtamu da ma’adanai masu muhimmanci wanda hakan ya sa aka hana mu zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

“Da wannan ne muke ƙara kira a hanzarta dawo da arewa mutuncinta domin ta hau kan tsari kamar yadda ta kasance a baya,” in ji shi.

  • https://leadership.ng/arewa-groups-endorse-pam-as-tinubu-running-mate/

Shugaban gamayyar ya ci gaba da cewa suna takaicin yadda arewa ke fama da matsaloli masu yawa ba tare da shugabannin yankin sun lalubo hanyar magance lamarin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Limamin Madina Sheikh Abdurrahman Huzaify  Rasuwa

Next Post

Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Related

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

3 weeks ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

1 month ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

2 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

8 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

8 months ago
Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Tallafawa Majinyata 1000 Da Abinci Da Kuɗi
Kananan Labarai

Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Tallafawa Majinyata 1000 Da Abinci Da Kuɗi

8 months ago
Next Post
Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

LABARAI MASU NASABA

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.