• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Durƙushewar Masana’antu: An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kawo  Ƙarshen Matsalar Wutar Lantarki

by Abubakar Abba
5 months ago
in Tattalin Arziki
0
Durƙushewar Masana’antu: An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kawo  Ƙarshen Matsalar Wutar Lantarki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu gudanar da masna’antu da kuma masu kananan masana’antu SMEs, da ke gudanar da kasuwancin su a Arewacin Nijeriya, sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da Gwamnatocin jihohi da ke a yankin, da su samar masu da tsare-tsaren da kuma shirye da su sanya su ci gaba da gudanar da kasuwancin su domin kaucewa, durkushewar kasuwancin su a 2025.

Musamman sun bukaci matakan Gwamnatin biyu, da su lalubo msu da mafita, a kan kalubalen tashin samun wutar lantarki a yankin, dakatar da karbar haraji barkatai, lalacewar kayan aiki, rashin tsaro, musaman domin su rage yawan asarar da suke tabkawa, wajen gudanar da kasuwancin su.

  • Hatsarin Jirgin Ruwa Ya Kashe Mutane 20, ‘Yan Kasuwa Da Yara A Benue
  • Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

A hirar da ban da ban da jaridar LEADERSHIP da aka wallafa a ranar Lahadi ta yi  da ‘yan kasuwar na yankinIn, sun nemi gwamnatocin da ke yankin da su saukaka sabuwar dokar biyan kudin wutar lantarki wacce a cewar su, it ace ke sanyawa ake samu samu ban bancin farashin kudin wutar, a kuma kyale jihohin su gaba da sanya ido kana mar da wutar.

A cewar su, ya kamata  Gwamnatin Tarayya ta mayar da tafiyar da wannan dokar ga hannun Gwamnatocin jihohi, tare da kuma bayar da lasisin bude masana’antu, sanya ido kan karbar hatajin wutar da sauransu.

Tuni dai, Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Kasa NERC, ta mika ragamar kula da tafiyar da wutar lantarki ga jihohi shida da suka hada da; Edo, Ekiti, Imo, Ondo, Oyo da Enugu.

Labarai Masu Nasaba

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

Sai dai, abin takaici, babu wata jiha a daya Arewa da ke a cikin irin wannan tsarin na jan raganar kula da tafiyar da wutar lantarkin, a jihohin da ke a yankin.

Kazakila, masu gudanar da masana’antun a yankin, sun yi yakinin cewa, Gwamnatocin da ke yankin, na da karfin da kudaden da za su iya samar da wasu hanyoyin, na samar da wadatacciyyar wutar lantarki, musamman domin a ci gaba da gudanar da masana’antun, duba da yadda baban layin sama da wutar na kasa, ke yawan dakatawa.

A watan Okutoba zuwa watan Nuwambar 2024, sau goma yankunan Arewa  Maso Gabas, Arewa Maso Yamma da kuma wasu yankuna na Arewa Maso Tsakiya, takatawar babban layin wutar lantaki ta je fa su cikin duhu biyo bayan hare-haren da ‘yan bindika suka kai a babban layin wutar lantarkin na kasa.

Bugu da kari, masu ruwa da tsaki a fannin sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da na jihohi, da su wanzar da kasafin kudi na 2025,  a kan gaskiay, musamman domin a rage kalubalen da fannin samar da wutar lantarki na kasar ke ci gaba da fuskanta.

Sun kuma yi kira ga matakan gwamnatin biyu, da su rage masu yawan asarar da suke yi, musamman saboda rashin samun wutar lantarki a yankin.

Kazalika, sun bukaci matakan gwamnatin da su taimaka domin a sake farfado da masana’antun da suka durkushe a jihohin Kano, Kaduna da Jos.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kasuwanci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun

Next Post

Harin ‘Yan Bindiga: ‘Yansanda Sun Ceto Matafiya 18 Da Dabbobi Da Dama A Katsina

Related

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 day ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

1 week ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

4 weeks ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

4 weeks ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

1 month ago
Next Post
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Harin 'Yan Bindiga: 'Yansanda Sun Ceto Matafiya 18 Da Dabbobi Da Dama A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

June 1, 2025
Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

June 1, 2025
Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

June 1, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

June 1, 2025
bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.