ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Durƙushewar Masana’antu: An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kawo  Ƙarshen Matsalar Wutar Lantarki

by Abubakar Abba
1 year ago
Masana'antu

Masu gudanar da masna’antu da kuma masu kananan masana’antu SMEs, da ke gudanar da kasuwancin su a Arewacin Nijeriya, sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da Gwamnatocin jihohi da ke a yankin, da su samar masu da tsare-tsaren da kuma shirye da su sanya su ci gaba da gudanar da kasuwancin su domin kaucewa, durkushewar kasuwancin su a 2025.

Musamman sun bukaci matakan Gwamnatin biyu, da su lalubo msu da mafita, a kan kalubalen tashin samun wutar lantarki a yankin, dakatar da karbar haraji barkatai, lalacewar kayan aiki, rashin tsaro, musaman domin su rage yawan asarar da suke tabkawa, wajen gudanar da kasuwancin su.

  • Hatsarin Jirgin Ruwa Ya Kashe Mutane 20, ‘Yan Kasuwa Da Yara A Benue
  • Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

A hirar da ban da ban da jaridar LEADERSHIP da aka wallafa a ranar Lahadi ta yi  da ‘yan kasuwar na yankinIn, sun nemi gwamnatocin da ke yankin da su saukaka sabuwar dokar biyan kudin wutar lantarki wacce a cewar su, it ace ke sanyawa ake samu samu ban bancin farashin kudin wutar, a kuma kyale jihohin su gaba da sanya ido kana mar da wutar.

ADVERTISEMENT

A cewar su, ya kamata  Gwamnatin Tarayya ta mayar da tafiyar da wannan dokar ga hannun Gwamnatocin jihohi, tare da kuma bayar da lasisin bude masana’antu, sanya ido kan karbar hatajin wutar da sauransu.

Tuni dai, Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Kasa NERC, ta mika ragamar kula da tafiyar da wutar lantarki ga jihohi shida da suka hada da; Edo, Ekiti, Imo, Ondo, Oyo da Enugu.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

Sai dai, abin takaici, babu wata jiha a daya Arewa da ke a cikin irin wannan tsarin na jan raganar kula da tafiyar da wutar lantarkin, a jihohin da ke a yankin.

Kazakila, masu gudanar da masana’antun a yankin, sun yi yakinin cewa, Gwamnatocin da ke yankin, na da karfin da kudaden da za su iya samar da wasu hanyoyin, na samar da wadatacciyyar wutar lantarki, musamman domin a ci gaba da gudanar da masana’antun, duba da yadda baban layin sama da wutar na kasa, ke yawan dakatawa.

A watan Okutoba zuwa watan Nuwambar 2024, sau goma yankunan Arewa  Maso Gabas, Arewa Maso Yamma da kuma wasu yankuna na Arewa Maso Tsakiya, takatawar babban layin wutar lantaki ta je fa su cikin duhu biyo bayan hare-haren da ‘yan bindika suka kai a babban layin wutar lantarkin na kasa.

Bugu da kari, masu ruwa da tsaki a fannin sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da na jihohi, da su wanzar da kasafin kudi na 2025,  a kan gaskiay, musamman domin a rage kalubalen da fannin samar da wutar lantarki na kasar ke ci gaba da fuskanta.

Sun kuma yi kira ga matakan gwamnatin biyu, da su rage masu yawan asarar da suke yi, musamman saboda rashin samun wutar lantarki a yankin.

Kazalika, sun bukaci matakan gwamnatin da su taimaka domin a sake farfado da masana’antun da suka durkushe a jihohin Kano, Kaduna da Jos.

Masana'antu
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Harin 'Yan Bindiga: 'Yansanda Sun Ceto Matafiya 18 Da Dabbobi Da Dama A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.