ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Durƙushewar Masana’antu: An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kawo  Ƙarshen Matsalar Wutar Lantarki

by Abubakar Abba
2 years ago
Masana'antu

Masu gudanar da masna’antu da kuma masu kananan masana’antu SMEs, da ke gudanar da kasuwancin su a Arewacin Nijeriya, sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da Gwamnatocin jihohi da ke a yankin, da su samar masu da tsare-tsaren da kuma shirye da su sanya su ci gaba da gudanar da kasuwancin su domin kaucewa, durkushewar kasuwancin su a 2025.

Musamman sun bukaci matakan Gwamnatin biyu, da su lalubo msu da mafita, a kan kalubalen tashin samun wutar lantarki a yankin, dakatar da karbar haraji barkatai, lalacewar kayan aiki, rashin tsaro, musaman domin su rage yawan asarar da suke tabkawa, wajen gudanar da kasuwancin su.

  • Hatsarin Jirgin Ruwa Ya Kashe Mutane 20, ‘Yan Kasuwa Da Yara A Benue
  • Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

A hirar da ban da ban da jaridar LEADERSHIP da aka wallafa a ranar Lahadi ta yi  da ‘yan kasuwar na yankinIn, sun nemi gwamnatocin da ke yankin da su saukaka sabuwar dokar biyan kudin wutar lantarki wacce a cewar su, it ace ke sanyawa ake samu samu ban bancin farashin kudin wutar, a kuma kyale jihohin su gaba da sanya ido kana mar da wutar.

ADVERTISEMENT

A cewar su, ya kamata  Gwamnatin Tarayya ta mayar da tafiyar da wannan dokar ga hannun Gwamnatocin jihohi, tare da kuma bayar da lasisin bude masana’antu, sanya ido kan karbar hatajin wutar da sauransu.

Tuni dai, Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Kasa NERC, ta mika ragamar kula da tafiyar da wutar lantarki ga jihohi shida da suka hada da; Edo, Ekiti, Imo, Ondo, Oyo da Enugu.

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Sai dai, abin takaici, babu wata jiha a daya Arewa da ke a cikin irin wannan tsarin na jan raganar kula da tafiyar da wutar lantarkin, a jihohin da ke a yankin.

Kazakila, masu gudanar da masana’antun a yankin, sun yi yakinin cewa, Gwamnatocin da ke yankin, na da karfin da kudaden da za su iya samar da wasu hanyoyin, na samar da wadatacciyyar wutar lantarki, musamman domin a ci gaba da gudanar da masana’antun, duba da yadda baban layin sama da wutar na kasa, ke yawan dakatawa.

A watan Okutoba zuwa watan Nuwambar 2024, sau goma yankunan Arewa  Maso Gabas, Arewa Maso Yamma da kuma wasu yankuna na Arewa Maso Tsakiya, takatawar babban layin wutar lantaki ta je fa su cikin duhu biyo bayan hare-haren da ‘yan bindika suka kai a babban layin wutar lantarkin na kasa.

Bugu da kari, masu ruwa da tsaki a fannin sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da na jihohi, da su wanzar da kasafin kudi na 2025,  a kan gaskiay, musamman domin a rage kalubalen da fannin samar da wutar lantarki na kasar ke ci gaba da fuskanta.

Sun kuma yi kira ga matakan gwamnatin biyu, da su rage masu yawan asarar da suke yi, musamman saboda rashin samun wutar lantarki a yankin.

Kazalika, sun bukaci matakan gwamnatin da su taimaka domin a sake farfado da masana’antun da suka durkushe a jihohin Kano, Kaduna da Jos.

Masana'antu
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Harin 'Yan Bindiga: 'Yansanda Sun Ceto Matafiya 18 Da Dabbobi Da Dama A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.