ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fu Cong: Tsarin Gudanar Da Harkokin Duniya Na Bukatar Kwaskwarima Da Kyautatuwa

by CGTN Hausa
2 years ago
Fu Cong

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Wakilin dindindin na kasar Sin dake MDD Fu Cong, ya yi jawabi a muhawarar inganta karfin kasashen Afrika wajen tinkarar kalubalen da duniya ke fuskanta a fannin tsaro da ci gaba, inda ya bayyana wajibcin daidaita rashin adalcin da aka nuna wa kasashen Afrika a tarihi, da gaggauta kyautata tsarin gudanar da harkokin duniya.

A cewarsa, tsarin na bukatar kwaskwarima da kyautatuwa, da shawo kan matsalolin da aka samu sakamakon rashin adalci a fannin hakkoki da zarafi da ka’idoji. Ya ce Sin na maraba da AU da sauran kasashen Afrika, su shiga cikin kungiyoyin G20 da BRICS, da inganta hadin kanta da kasashen a karkashin inunwar tsarin BRICS+ da dai sauransu, a kokarin samar da dandali mai yakini ga Afrika, wajen shiga harkokin duniya. Haka kuma, Sin na goyon bayan daukar matakan a zo a gani, wajen baiwa kasashen Afrika damar fadin albarkacin bakinsu da kyautata matsayinsu na wakilci a cikin tsare-tsare da hada-hadar kudade na duniya.

  • Rundunar Sojojin Kasar Sin Ta Ci Gaba Da Yin Atisayen Soja a Wuraren Dake Kewayen Tsibirin Taiwan
  • ‘Yan Nijeriya A Hannun Tinubu Cikin Shekara Guda

Game da batun yi wa kwamitin sulhu na MDD kwaskwarima, ya ce Sin na da ra’ayin daukar mataki na musamman don biyan bukatun kasashen Afrika, a kokarin daidaita rashin adalcin da aka nuna masu a tarihi.

ADVERTISEMENT

Fu Cong ya kara da cewa, a ko da yaushe, Sin na sanya batun inganta hadin kai da Afrika a gaban komai, ta fuskar diplomasiyya. Kazalika, za ta kira sabon taron koli na dandalin tattauna hadin kan Sin da Afirka na FOCAC a lokacin kaka na bana. Ya ce ta hanyar taron, Sin na fatan inganta dangantakar hadin kai da abota a tsakanin bangarorin biyu zuwa sabon matsayi, ta yadda za ta taka rawar gani wajen tabbatar da samun zaman lafiya da bunkasuwa mai karko a Afrika cikin dogon lokaci. (Amina Xu)

Fu Cong
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

MASU ALAKA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Next Post
Saudiya

Tsananin Rana: Saudiya Ta Samar Da Lema Ta Musamman

LABARAI MASU NASABA

Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.