Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya rusa dukkan majalisar ministocinsa, ciki har da dukkan kwamishinoni, a wani babban sauyi da ya yi a gwamnatin jihar.
Wannan ci gaban na nufin cewa dukkan kwamishinonin da abin ya shafa ana sa ran za su mika ragamar tafiyar da ma’aikatunsu ga sakatarorin dindindin har sai an bayar da wasu sabbin umarni.
ADVERTISEMENT
Hakan na kunshe ne acikin wani rahoto da kafar yada labarai ta Nasarawa Daily News ta fitar a ranar Laraba, 8 ga watan Afrilu, 2028.















Discussion about this post