ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

by Rabi'u Ali Indabawa
3 weeks ago
ACF

Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF) ta ƙaddamar da wani kwamiti na musamman kan Kuɗaɗen Tallafi (Endowment Fund Committee) domin tabbatar da gaskiya da riƙon amana, bunƙasa ilimi, da kuma samar da hanyoyin dogaro da kai na zamantakewa da tattalin arziki a faɗin Arewacin Nijeriya.

Tsohon Babban Sufeton Ƴansandan Nijeriya, Mohammed Dikko Abubakar (MD Abubakar) ne ke jagorantar wannan kwamiti, inda ake sa ran zai samar da ingantaccen jagoranci na fuskantar nasara da kuma sanya ido kan aiwatar da manufofin gajiyar da asusun.

Yayin da yake jawabi a gurin ƙaddamarwar ranar Talata, Shugaban ƙungiyar ACF, Alhaji Bashir Dalhatu, ya bayyana cewa kafa wannan kwamiti wani gagarumin mataki ne na faɗaɗa damar samun ilimi, tallafa wa ci gaban al’umma, da kuma inganta ɗorewar ci gaba a yankin Arewa.

ADVERTISEMENT

Dalhatu ya bayyana cewa asusun tallafin zai zama dandamali na magance manyan ƙalubalen ci gaba da ke fuskantar Arewacin Nijeriya.

Ya bayyana cewa ƙungiyar ta taɓa ƙaddamar da Asusun Tallafi na Naira Biliyan 100

LABARAI MASU NASABA

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

yayin bikin cikar ta shekaru 25 (Silɓer Jubilee), inda ya lura cewa duk da cewa masu taimako sun yi alƙawarin bayar da Naira Biliyan 7.8, Naira Biliyan 3.9 kacal aka iya karɓa zuwa yanzu.

A cewarsa, kuɗaɗen da aka karɓo ɗin suna nan ajiye cikin amana a wani asusun banki da ke (Jaiz Bank).

“Kuɗin suna nan lafiya ƙalau, kuma muna sa ran kwamitin ba wai kawai zai ƙaddamar da shirye-shiryen ayyukan jinƙai masu amfani a faɗin Arewa ba, har ma zai ƙarfafa gwiwar waɗanda suka yi alƙawuran baya domin su cika su. Kyawawan ayyukan da za mu yi da kuɗaɗen da muke da su a halin yanzu tabbas za su janyo hankalin mutane su ƙara ba mu wasu kuɗaɗen,” in ji shi.

Ayyukan da ke gaban kwamitin

Ana sa ran sabon Asusun Tallafin zai tara kayan aiki da kuɗaɗe domin: Shirye-shiryen bunƙasa ilimi. Tallafa wa matasa. Koyar da dabarun jagoranci.

Sauran ayyukan da ke da nufin inganta rayuwa da walwalar al’ummomi a faɗin Arewacin Nijeriya baki ɗaya.

ACF
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO

MASU ALAKA

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau
Rahotonni

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano
Labarai

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Next Post
Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

LABARAI MASU NASABA

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.