ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Fitar Da Sabon Bayani Kan Murar Tsintsaye

by Abubakar Abba
4 years ago
Gwamnatin Tarayya

Bayan tabbatar da barkewar annobar murar tsunitsaye a jihar Legas da Osun da Bayelsa, gwamnatin tarayya ta bukaci masu kiwo a kasar nan, musamman a wadannan jihohin hudu da su daukin matakan da suka kamata domin a dakile yaduwar annobar zuwa sauran guraren da ake yin kiwo a kasar nan.

Kungiyar likitocin dabbobi ce ta gano barkewar annobar a cikin watan Okutobar wannan shekarar.

  • Asirin Namiji Mai Zamba Da Shigar Mata Ya Tonu
  • Jam’iyyar APC A Kano Na So A Hukunta Bashir Ahmad Kan Halartar Gasar Cin Kofin Duniya A Qatar

Wannan bukatar ta gwamnatin na kunshe ne a cikin wata wasika da Dakta Maimuna Abdullahi Habib, Darakta a sashen kula da lafiyar dabbobi da kare yaduwar cutukan da ke harbin dabboni ta ma’aikatar aikin gona da raya karkara ta tarayya ta aike wa da daukin daraktocin hukomomin kula da kiwon lafiyar dabbobi da ke a jihohin kasar nan 36 har da Abuja a makon da ya wuce akan maganar barkewar annobar.

ADVERTISEMENT

Dakta Maimuna ta sanar da cewa, barkewar cutar a jihohi 29 a watan Janairun shekarar 2021 an dan samu tazara mai tsawon lokaci, inda ta ci gaba da cewa, gwajin da aka yi a kwanan baya, ya tabbatar da sabuwar barkewa cutar da kuma yaduwar ta, a saboda haka, ya zama wajibi a dauki matakan dakile ci gaba da yaduwar ta zuwa sauran guraren da ake kiwata Kajin na gidan gona a kasar nan.

A cewar Dakta Maimuna, bisa kokarin da gwamnatin tarayya ke ci gaba da yi na daukar matakan dakile yaduwar cutar ta samar da wani, tsari na sanya a duba guraren da ake kiwata Kajin na gidan gona, inda bincike ya nuna cewa, wasu masu kiwon Kajin na gidan gona ba sa bin matakan da ya dace na yin kiwon musamman yadda suke gwamatsa Kajin a wajen daya da kuma rashin yi musu allurar riga-kafi a lokacin da ya kamata.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

“Ya zama wajibi a dauki matakan dakile ci gaba da yaduwar ta zuwa sauran guraren da ake kiwata Kajin na gidan gona a daukacin fadin kasar nan”.

Dakta Maimuna ta ci gaba da cewa, sauran matsalolin da aka gano sun hada da, rashin kula da Kajin da wasu masu kiwata su ba sa yi yadda ya dace wajen hada Kajin da sauran tsitsayen da suke kiwata wa duk a waje daya, jinkirin da ake samu wajen fitar da sakamakon gwajin Kajin na gidan gona da ake gani ba su da lafiya, jigilar kwan Kajin da masu hada-hadar kasuwancinsa ke yi a cikin mota daga arewacin Nijeriya zuwa kudancin kasar nan.

“Ina kira ga masu kiwon da sauran masu ruwa da tsaki a fannin da su guje wa yin kiwon ba bisa ka’ida ba domin a gujewa tada cutar zuwa ga sauran gidajen gona da ake kiwata Kajin na gidan gona a daukacin fadin Nijeriya”.

Daraktar ta yi kira ga masu kiwon da sauran masu ruwa da tsaki a fannin da su gujewa yin kiwon ba bisa ka’ida ba domin a gujewa tada cutar zuwa ga sauran gidajen gona da ake kiwata Kajin na gidan gona a daukacin fadin Nijeriya.

Gwamnatin Tarayya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Za Mu Ci Gaba Da Dakile Shigo Da Abinci Daga Ketare -Ministan Noma

Za Mu Ci Gaba Da Dakile Shigo Da Abinci Daga Ketare -Ministan Noma

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.