ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hedikwatar Tsaro Ta Ayyana Neman ‘Yan Ta’adda 19 Ruwa A Jallo, Ta Sa Ladar Miliyan 5 Kan Kowanne

by Sulaiman
4 years ago
Hedikwatar tsaro

Hedikwatar tsaro ta Nijeriya a ranar Litinin ta ayyana neman ‘yan ta’adda 19 ruwa a jallo da suka addabi jihar Katsina da makwabtanta.

Hedikwatar tsaron ta kuma sanar da bayar da tukuicin Naira miliyan 5 ga duk wanda ya bayar da bayanin da zai kai ga cafke daya daga cikin wanda ake neman ruwa a jallo.

  • ‘Yan Bindiga: ‘Yansanda Sun Kwato Shanu 500 Da Babura 8 A Neja 

Sunayen ‘yan ta’adda 19 da hedkwatar tsaron Nijeriya ta bayyana a matsayin wanda take nema ruwa a jallo a ranar Litinin sun hada da:

ADVERTISEMENT

“Sani Dangote daga Zurmi, jihar Zamfara; Bello Turji Gudda daga Fakai, jihar Zamfara; Leko daga Matazu, jihar Katsina; Dogo Nahali daga Kankara, jihar Katsina.

“Halilu Sububu daga Maradun, jihar Zamfara; Nagona daga Isa, jihar Sokoto; Nasanda daga Zurmi, jihar Zamara; Isiya Kwashen Garwa daga Faskari, Jihar Katsina.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

“Ali Kachalla wanda akafi sani da Ali Kawaje daga Dansadau Maru, jihar Zamfara; Abu Radde daga Batsari, jihar Katsina; Dan-Da daga Batsari, jihar Katsina; Sani Gurgu daga Batsari, jihar Katsina.

Hedikwatar tsaro

“Umaru Dan Nijeriya daga Mada, jihar Zamfara; Nagala daga Maru, jihar Zamfara; Alhaji Ado Aliero daga ‘Yankuzo Tsafe, jihar Zamfara.”

Sauran sun hada da “Monore daga ‘Yantumaki, jihar Katsina; Gwaska Dankarami daga Zuri, jihar Zamfara; Baleri daga Shinkafi, jihar Zamfara; Mamudu Tainange daga Batsari, jihar Katsina.”

Hedikwatar tsaron ta kuma bukaci duk wanda yake da bayanin yadda za a zakulo wadanda ake zargin da ya kira: 0913 590 4467.

Har ila yau, a cikin ‘yan ta’addan da ake nema ruwa a jallo, akwai Ado Aleru, wanda aka baiwa sarautar Sarkin Fulanin Zamfara kimanin watanni hudu da suka gabata.

Hedikwatar tsaro
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Bukaci Kudin Fansa Miliyan 10 Kafin Sako Gawar Wanda Suka Sace A Kaduna

'Yan Bindiga Sun Bukaci Kudin Fansa Miliyan 10 Kafin Sako Gawar Wanda Suka Sace A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.