ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Kana da Kyau…

by CGTN Hausa
2 years ago
Kyau

A yayin da al’ummar Sinawa a duk fadin duniya ke shirye-shiryen bikin bazara na wannan shekara, bikin gargajiya mafi kasaita ga al’ummar Sinawa, ko kuma bikin sabuwar shekara bisa kalandar gargajiyar kasar Sin, a hannu guda kuma hukumar kula da sufurin jiragen saman fasinjoji ta kasar Sin, ta ce wannan sashe na sa ran samun tafiye-tafiye miliyan 80 na fasinjoji yayin bikin sabuwar shekarar gargajiyar kasar dake tafe.

A cewar hukumar, wannan adadi ya kai karuwar kaso 44.9 idan aka kwatanta da makamancin lokacin a bara, kuma ya kai karuwar kaso 9.8 a kan wanda aka samu a makamancin lokaci na shekarar 2019.

  • Shugaba Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Mai Sada Zumunta Ta Jihar Iowa Ta Amurka Sarah D. Lande
  • Yawan Kunshin Sakonni Da Aka Yi Jigilarsu A Kasar Sin Ya Kai Fiye Da Biliyan 160 A Shekarar 2023

Bayanai na nuna cewa, a bana tsawon lokacin tafiye-tafiyen zai kai har kusan kwanaki 40, wato daga ranar 26 ga watan Junairu zuwa 5 ga watan Maris.

ADVERTISEMENT

A don haka, ana sa ran gudanar da a kalla tafiye-tafiye da bai gaza miliyan 2 ta jiragen sama ba a kullum, inda ake sa ran jirage da ba su gaza kimanin 16,500 za su rika tashi a kullum.

Domin biyan bukatun al’ummar kasar a fannin tafiye-tafiye yadda ya kamata, ita ma hukumar kula da jiragen kasa ta kasar ta bayyana cewa, za ta fara aiki da wani sabon shirin gudanar da layin dogo, daga ranar 10 ga watan Janairun shekarar 2024, da nufin inganta karfin jigilar kayayyaki da ma fasinjoji.

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

A karkashin sabon shirin, za a kara sabbin jiragen kasa na fasinja guda 233 a fadin kasar, wanda ya kawo jimillar adadinsu zuwa 11,149. Jimillar jiragen kasa na jigilar kayayyaki guda 22,264 ne za su rika aiki a fadin kasar, bayan shirin ya fara aiki, karuwar jirage 40, idan aka kwatanta da tsarin da ake amfani da shi a halin yanzu.

Wannan ya kara nuna cewa, duk da managartan hanyoyin sufuri na zamani da gwamnati ta samar a sassan kasar, a lokaci guda kuma, tana kokarin kara inganta su, ta yadda za su dace da zamani tare da biyan bukatun al’ummar kasar a duk lokacin da bukatar hakan ta taso, matakan da ya dace kasashe su yi koyi da su, don sauke nauyin dake bisa wuyansu na bautawa jama’a. Wai idan kana da kyau to ka kara da wanka. (Ibrahim Yaya)

Kyau
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

MASU ALAKA

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Satar Jariri A Nasarawa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Satar Jariri A Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026
Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.