ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 hour ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

A yau 29 ga watan Yuni, kakakin ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin ya amsa tambayoyin ‘yan jarida game da matakan kayyade fitar wa Japan kayayyaki.

Kakakin ya bayyana cewa, a ranar 24 ga watan Fabrairun 2026, bangaren Sin ya sanya kamfanoni 20 na Japan, ciki har da kamfanin kera jiragen ruwa na Mitsubishi a cikin jerin sunayen wadanda aka kayyade fitar musu kayayyaki, da kuma kamfanoni 20 na Japan, ciki har da kamfanin kera motoci na Subaru a cikin jerin wadanda ake sa ido kansu, da nufin dakile yunkurin Japan na “sake daukar makamai” da kuma neman mallakar makamin nukiliya. Ya bayyana cewa, abin takaici shi ne, a tsawon wani lokaci, bangaren Japan bai gyara kura-kurai ba, maimakon haka sai ya kara nisa a kan hanyar kuskure, tare da kara hanzarta “amfani da karfin soja”, da “sake daukar makamai”, da girke makaman kai hari, da kuma harba makamai a wajen kasar.

Don haka, bisa ga dokokin kasar Sin kamar “Dokar kayyade fitar da kayayyaki ta Jamhuriyar Jama’ar Sin” da “Dokar kayyade fitar da kayayyakin da ake iya amfani da su domin ayyukan farar hula da na soji ta Jamhuriyar Jama’ar Sin” da sauran ka’idoji, bangaren Sin ya yanke shawarar daukar matakai kamar haka: Na farko, sanya cibiyoyi 20 da suka shafi inganta karfin sojan Japan ciki har da cibiyar binciken tsaro a cikin jerin sunayen kayyadewa.Na biyu, sanya kamfanoni 20 na Japan ciki har da kamfanin kera na’urori na Mitsui E&S a cikin jerin sunayen da ake sa ido a kansu saboda rashin iya tantance wadanda za su yi amfani da kayayyakinsu domin ayyukan farar hula da na soji.

ADVERTISEMENT

Wannan mataki na Sin an dauke shi bisa cikakken adalci da daidaito kuma ya dace da doka, wanda aka yi hakan don dakile yunkurin “sabon ra’ayin nuna karfin soja” na Japan. (Amina Xu)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?
  • Sulaiman
    Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko
  • Sulaiman
    NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

MASU ALAKA

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

June 29, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

June 29, 2026
Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

June 29, 2026
Next Post
Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

June 29, 2026
Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

June 29, 2026
Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

June 29, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

June 29, 2026
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 29, 2026
CBN

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

June 29, 2026
Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

June 29, 2026
Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

June 29, 2026
Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

June 29, 2026
Yadda Yara Suka Kamo Harsasan Harbo Jirgin Sama A Yayin Kamun Kifi A Borno

Yadda ‘Yan Ta’adda Suka Sace Ɗaliban NECO A Borno

June 29, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.