ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

by Sulaiman
2 hours ago
Marwa

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

Shugaban Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), Mohamed Marwa, ya ƙaddamar da wani shiri na tarihi na horar da jami’an hukumar kan sarrafa makamai a Kwalejin NDLEA da ke Jos, Jihar Filato, lamarin da ya nuna fara amfani da bindigogin AK-47 da manyan bindigogin hannu na zamani a ayyukan hukumar karo na farko cikin shekaru 36 da kafuwarta.

Da yake jawabi yayin ƙaddamar da kwas na musamman na horar da masu horaswa kan amfani da bindigar AK-47 nau’in Type 56-1 da kuma bindigogin HS-9/CF98A a ranar Litinin, Marwa ya bayyana matakin a matsayin wani muhimmin ci gaba da ya zama dole sakamakon yadda ƙungiyoyin masu safarar miyagun ƙwayoyi ke ƙara amfani da muggan makamai wurin gudanar da ayyukan su.

Marwa, wanda shugaban ma’aikatansa, Murtala Aminu, ya wakilta, ya ce sauyin yanayin yaƙin da ake yi da miyagun ƙwayoyi ya sa ya zama wajibi a tanadi kayan aiki da horo ga jami’an hukumar domin kare kansu da kuma al’umma.

ADVERTISEMENT

Shugaban NDLEA ya jaddada cewa shirin ba wai kawai na gabatar da bindigogi ga jami’an hukumar ba ne, illa dai wani mataki ne na kare rayuka da kuma ƙarfafa ingancin ayyukan hukumar wajen yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi.

Marwa
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Nuna Sha’awar Halartar Bikin CISCE Kowace Shekara
  • Sulaiman
    Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?
  • Sulaiman
    Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

MASU ALAKA

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 29, 2026
CBN
Labarai

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

June 29, 2026
Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya
Manyan Labarai

Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

June 29, 2026
Next Post
Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

Kakakin Ma'aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

LABARAI MASU NASABA

Nuna Sha’awar Halartar Bikin CISCE Kowace Shekara

Nuna Sha’awar Halartar Bikin CISCE Kowace Shekara

June 29, 2026
Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

June 29, 2026
Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

June 29, 2026
Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

June 29, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

June 29, 2026
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 29, 2026
CBN

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

June 29, 2026
Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

June 29, 2026
Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

June 29, 2026
Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

June 29, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.