ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ingantaccen Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Wa Duk Duniya Nagartattun Damammaki

by Sulaiman
5 months ago
sin

Gwamnatin Sin ta bayyana karuwar tattalin arzikin kasar da kaso 5 cikin 100 a shekara ta 2025 jiya Litinin, inda kafofin yada labarai na kasa da kasa suka bayyana ci gaban Sin a matsayin “ci gaban da ya wuce tsammani” kuma mai “karfin juriya”.

Ci gaban da Sin take samu a wannan karo ya kasance ingantacciyar bunkasuwa a bisa halin da ake ciki a duniya. Shekara ta 2025 ita ce shekarar kammala shirin bunkasa ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’ummar Sin na shakaru biyar-biyar karo na 14, inda GDPn kasar ta fara wuce Yuan tiriliyan 140, kuma an cimma nasarar manyan manufofin ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’umma. Wannan ba wai kawai yana nufin nasara a shirin na 14 ba ne, har ma ya kafa ginshigi mai karfi don kyakkyawan fara shirin karo na 15. Idan aka kwatanta da sauran kasashe, saurin ci gaban tattalin arzikin Sin ya kasance a sahun gaba a duniya, ya zama karfin ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya mafi kwanciyar hankali kuma mafi dogaro, yawan gudunmawar da Sin za ta bayar ga ci gaban tattalin arzikin duniya da aka yi hasashe zai kai kashi 30 cikin 100 .

Abin da ya dace a ambata shi ne karfin “juriya” na tattalin arzikin Sin, wanda ke ba da ingantaccen tabbaci ga tattalin arzikin duniya dake fuskantar halaye masu sarkakiya. Kafofin waje kamar CNBC sun nuna cewa, samun irin wannan sakamako ya kasance mai wahala ga tattalin arzikin Sin, duba da matsin lamba na yakin haraji da ya lalata tsarin cinikayyar duniya da kuma karuwar rashin tabbas.

ADVERTISEMENT

A halin yanzu, akwai tashin hankalin siyasar duniya da yadda manufar kariyar cinikayya ke kara kunno kai, kana yanayin duniya na ci gaba da zama mai sarkakiya. Amma duk da haka, ginshigin tattalin arzikin Sin ba zai canja ba, yayin da fa’idodin ci gaba za su kara bayyana a lokacin shirin bunkasa ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’ummar Sin na shakaru biyar-biyar karo na 15. Karfin juriya da tattalin arzikin Sin ya nuna da kuma azamar gwamnatin Sin ta ci gaba da bude kasuwa da kofarta, sun bayar da sako ga duniya cewa, ba shakka, Sin za ta ci gaba da taka rawar gani ga ci gaban tattalin arzikin duniya da krikire-kirkire. (Amina Xu)

 

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

 

sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)
  • Sulaiman
    Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
  • Sulaiman
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta
  • Sulaiman
    Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

MASU ALAKA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
Daga Birnin Sin

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
Daga Birnin Sin

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Bukaci Kasashen Duniya Su Hana Japan Sake Rungumar Ra’ayin Amfani Da Karfin Soji

Kasar Sin Ta Bukaci Kasashen Duniya Su Hana Japan Sake Rungumar Ra’ayin Amfani Da Karfin Soji

LABARAI MASU NASABA

Darussan Da Suka Fi Dacewa A Fahimta Daga Alkur’ani A Wannan Zamanin (2)

Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)

June 26, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

June 26, 2026
Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.