ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ingantaccen Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Wa Duk Duniya Nagartattun Damammaki

by Sulaiman
5 months ago
sin

Gwamnatin Sin ta bayyana karuwar tattalin arzikin kasar da kaso 5 cikin 100 a shekara ta 2025 jiya Litinin, inda kafofin yada labarai na kasa da kasa suka bayyana ci gaban Sin a matsayin “ci gaban da ya wuce tsammani” kuma mai “karfin juriya”.

Ci gaban da Sin take samu a wannan karo ya kasance ingantacciyar bunkasuwa a bisa halin da ake ciki a duniya. Shekara ta 2025 ita ce shekarar kammala shirin bunkasa ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’ummar Sin na shakaru biyar-biyar karo na 14, inda GDPn kasar ta fara wuce Yuan tiriliyan 140, kuma an cimma nasarar manyan manufofin ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’umma. Wannan ba wai kawai yana nufin nasara a shirin na 14 ba ne, har ma ya kafa ginshigi mai karfi don kyakkyawan fara shirin karo na 15. Idan aka kwatanta da sauran kasashe, saurin ci gaban tattalin arzikin Sin ya kasance a sahun gaba a duniya, ya zama karfin ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya mafi kwanciyar hankali kuma mafi dogaro, yawan gudunmawar da Sin za ta bayar ga ci gaban tattalin arzikin duniya da aka yi hasashe zai kai kashi 30 cikin 100 .

Abin da ya dace a ambata shi ne karfin “juriya” na tattalin arzikin Sin, wanda ke ba da ingantaccen tabbaci ga tattalin arzikin duniya dake fuskantar halaye masu sarkakiya. Kafofin waje kamar CNBC sun nuna cewa, samun irin wannan sakamako ya kasance mai wahala ga tattalin arzikin Sin, duba da matsin lamba na yakin haraji da ya lalata tsarin cinikayyar duniya da kuma karuwar rashin tabbas.

ADVERTISEMENT

A halin yanzu, akwai tashin hankalin siyasar duniya da yadda manufar kariyar cinikayya ke kara kunno kai, kana yanayin duniya na ci gaba da zama mai sarkakiya. Amma duk da haka, ginshigin tattalin arzikin Sin ba zai canja ba, yayin da fa’idodin ci gaba za su kara bayyana a lokacin shirin bunkasa ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’ummar Sin na shakaru biyar-biyar karo na 15. Karfin juriya da tattalin arzikin Sin ya nuna da kuma azamar gwamnatin Sin ta ci gaba da bude kasuwa da kofarta, sun bayar da sako ga duniya cewa, ba shakka, Sin za ta ci gaba da taka rawar gani ga ci gaban tattalin arzikin duniya da krikire-kirkire. (Amina Xu)

 

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

 

sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Bukaci Kasashen Duniya Su Hana Japan Sake Rungumar Ra’ayin Amfani Da Karfin Soji

Kasar Sin Ta Bukaci Kasashen Duniya Su Hana Japan Sake Rungumar Ra’ayin Amfani Da Karfin Soji

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.