ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, December 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Tsaron Nijeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 8,034 A 2024 – ONSA

by Khalid Idris Doya, Sulaiman and Bello Hamza
12 months ago
ONSA

Ofishin Mashawarcin Shugaban Kasa kan harkokin tsaro (ONSA) ta ce, bisa azama da himmar hadakar jami’an tsaron soji, ‘yansanda da sauran hukumomin tsaro hakan ya kai ga nasarar kawo karshen ‘yan ta’adda 8,034 a shekarar 2024.

Har ila yau, ONSA ta ce, ayyukan hukumomin ya kuma kai ga cafke mutum 11,623 da ake zargin ‘yan ta’adda ne kari da ceto mutane 7,967 da aka yi garkuwa da su a shekarar 2024.

  • Mun Karbi Rancen Dala Biliyan 1 Don Tallafa Wa Matatar Man Dangote —NNPC
  • Dakarun MNJTF Sun Daƙile Harin Da Aka Kai Sansanin Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 10 A Kamaru

Daraktan kwamitin lamuran shari’a da dabarun sadarwa na ofishin Mashawarcin Shugaban Kasan, Zakari Mijinyawa, shi ne ya shaida hakan a lokacin da ke ganawa da ‘yan jarida a ranar Litinin a Abuja.

ADVERTISEMENT

Mijinyawa ya kara kuma da cewa yunkurin jami’an tsaron ya kuma haifar da sakamakon mai kyau na kwato makamai 10,200 da alburusai 224,709 daga hannun ‘yan ta’addan dukka a 2024.

A cewarsa, adadin mutum 30,313 wadanda ake zargi da manyan laifuka ne aka kama, yayin da kuma aka kwato motocin sata guda 1,438 a hannun ‘yan ta’addan cikin 2024.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

Ya kuma kara da cewa yunkurin jami’an tsaron a 2024 ya kai ga dakile satar mai da darajarsa ya kai naira biliyan 57 da kuma taimakawa wajen tabbatar da samun nasarar kara hako mai zuwa ganga miliyan 1.8 a kowace rana.

Mijinyawa ya ce, bisa burin fadar shugaban kasa an samu nasarar rage satar danyen mai a yankin Neja Delta.

Ya kuma ce hukumar kula da gyaran tarbiyya (NCoS) ta tsare da kare mutunci da kimar fursunonin 80,000 tare da kula da masu laifukan 50,000. Ya kara da cewa an horas da fursunoni sama da 30,000 sana’o’in hannu, fursunoni 2,000 sun zana jarabawar kammala sakandari, yayin da wasu 1,000 suka kammala karatun diploma da digiri a jami’ar karatu daga gida (NOUN).

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

December 11, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Labarai

Sojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

December 11, 2025
Next Post
Da Rancen Naira Tiriliyan 13 Za A Cike Gibin Kasafin Kudin 2025 — Edun

Da Rancen Naira Tiriliyan 13 Za A Cike Gibin Kasafin Kudin 2025 — Edun

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

December 11, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

December 11, 2025
Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

December 11, 2025
Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

December 11, 2025
Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

December 11, 2025
UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

December 10, 2025
hisba

Ƙirƙirar Hisbah Mai Zaman Kanta: Kungiyar Lauyoyi ‘Yan Kano Ta Shigar Da Tinubu Ƙara

December 10, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

December 10, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

December 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.